DA ƊUMI-ƊUMI: BomTa Fashe a Cikin Masallaci a Kasuwar Maiduguri, Masu Ibada Sun Mutu



Fashewar Boma a Masallaci a Maiduguri

A ranar Laraba, an samu fashewar boma a cikin wani masallaci da ke Kasuwa Gamboru a Maiduguri, babban birnin jihar Borno.

Wani masani kan tsaro da yaƙi da ta’addanci a yankin Tafkin Chadi da Yammacin Afirka, Zagazola Makama, ya bayyana cewa fashewar ta auku ne yayin da mutane ke salla, inda hakan ya janyo firgici da rudani a cikin kasuwar.

Wasu shaidu sun ce bomar ta tarwatsa wani ɓangare na masallacin, inda ta kashe wasu nan take, sannan ta raunata wasu da dama.


screenshot 2025 12 24 21 28 06 979 com2295723527080186074
You might also like
Leave a comment