Ƴan Bindiga Sun Kashe Soja Da Jam’in NSCDC a Benue

Wasu ’yan bindiga da ake zargin makiyaya ne sun kashe wani soja da jami’in Hukumar NSCDC a garin Udeku, a yankin Turan da ke karamar hukumar Kwande a Jihar Benue. Lamarin ya faru ne a ranar Asabar, wanda ya tilasta wa mazauna yankin da dama…

An samu raguwar matalar tsaro a Zamfara – Sojoji

Babban kwamandan runduna ta ɗaya ta sojin Najeriya da ke Gusau, Birgediya Janar Mustapha Jimoh, ya ce ayyukan ƴanbindiga da ƴanta'adda a jihar Zamfara sun yi matuƙar raguwa. Yayin da yake jawabi ga manema labarai a wani taro na musamman da…