Musbahu Kano Musbahu Kano - Al'adu & Dambe

  • Home
  • About
  • Privacy Policy
  • Contact
Musbahu Kano
Labarai

Kungiyar Matasa Arewa Sun Bukaci Gwamnatin Tarayya ta baiwa hukumomin tsaro makamai nazamani

Labarai

Gwamnan jahar zamfara Dauda Lawal Ya Lashe Kyautar BON Ta Gwamnan…

Labarai

Ana Zargin yan Boko Haram da Kashe Kwamandan Birgede awani Sabon…

Labarai

Shugaba Tinubu Ya Bayyana shirin gwamnatinsa na inganta aikin…

Labarai

’yan bindiga sun kashe mutum 3, tare da jikkata wasu dadama a Nijar

Labarai

Yan Sanda, Sojoji da ’Yan Bijilanti Sun Dakile Harin ’Yan Bindiga a Katsina, Jami’i 1 Yarasa ransa.

Rundunar haɗin gwiwa ta ’Yan Sanda, Sojoji, Katsina State Community Watch Corps da kuma ’yan sa-kai (vigilantes) ta samu nasarar dakile harin ’yan bindiga a Karamar Hukumar Matazu ta Jihar Katsina. …
Labarai

Wasu da ake zargin yan bindiga ne sun sace uwa da ‘ya’ya 4 a Kaduna

Wasu ‘yan bindiga sun sake kai hari a jihar Kaduna inda suka sace mambobin wani gida a Kurmin-Uwa, kusa da Janjala a Karamar Hukumar Kagarko. Lamarin ya faru ne da misalin karfe 10:23…
Labarai

Mutane 11 sun mutu, an kone. gidaje 52 yayin wani rikici daya barke a Nasarawa

Aƙalla mutane 11 ne suka rasa rayukansu, yayin da sama da gidaje 50 suka kone a wani rikicin ƙabilanci da ya ɓarke a ƙauyukan Akyawa da Udege Kasa da ke Karamar Hukumar Nasarawa, a ranar Juma’a. Mai magana…
Labarai

Babar kotun shariar musulinci dake filin hockey ta dage sauraron shari,ar da iyalan marigayi Alhji…

Babbar Kotun Shari'ar Musulunci dake zaman ta a Filin Hockey Karkashin jagorancin mai shari'ah Dr. Umar Sunusi Dan Baba, ta Cigaba da sauraron shari'ar Iyalan marigayi Alhaji Baballe Ila da suke Neman a raba musu Gadon wani Gareji. …
Labarai

Gwamnan kaduna Uba Sani Ya Nemi Haɗin Gwiwa Da hukumar Tsara Birane domin tsara gine gine a jahar

Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayyana cewa gwamnatinsa na aiki tukuru domin tabbatar da  gaskiya a rabon filaye, da kuma ƙarfafa dokokin kula da gine-gine, da kuma inganta bunƙasar birane cikin tsari.…
Labarai

Kotu Ta Dage Sauraron Neman Belin malam Nasiru El,Rufa,i Zuwa 14 ga Afrilu

Wata Kotun Tarayya da ke zamanta a Kaduna ta dage sauraron bukatar beli da tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya shigar zuwa ranar 14 ga Afrilu. Alkalin kotun, Mai shari’a…
Labarai

Yan Bindiga Sun Sace wasu masu Hada Gawayi su Takwas a Plateau

Wasu ’yan bindiga sun sace masu hura gawayi takwas a yankin Nyalun, da ke Bashar District a Karamar Hukumar Wase ta Jihar Plateau. Lamarin ya faru ne da yammacin Talata, yayin da mutanen ke…
Labarai

Tinubu Yayi Ganawar sirri da Ganduje da Badaru a Aso Rock

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya karɓi tsohon Shugaban Jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, da kuma tsohon Ministan Tsaro, Muhammadu Badaru Abubakar, a wasu ganawa daban-daban a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Aso Rock, Abuja, a…
Labarai

Yan Majalisar Wakilai 7 a Kano sun sauya sheka daga NNPP zuwa APC

Yan Majalisar Wakilan na Jihar Kano sun sanar da sauyin shekar su ta wata  wwasia da suka mikawa  Shugaban Majlisa Abbas Tajuddeen ya karanta a Zauren Majalisar a ranar Talata Wasu daga cikin yan jam…
Labarai

An ɗage sauraron bada beli na El-Rufai zuwa Laraba yayin da aka tsaurara tsaro a babbar tarayya…

Babbar Kotun Tarayya  da ke Kaduna ta ɗage sauraron buƙatar beli da tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, zuwa ranar Laraba. Mai shari’a Justice Rilwanu ne ya sanya sabon ranar bayan sauraron hujjojin…
Labarai

NEMA takarbi yan Nigeria da suka dawo daga jamhoriyar nijar da suka sauka a filin jirgin sama…

Shugaba sashin  ayyuka na hukumar NEMA rashen jahar  Kano, Dr. Nura Abdullahi, ya ce komawar ta kasance ta son rai, ba tilastawa ba, kuma Gwamnatin Tarayya ce ta dawo da su ta Ma’aikatar Harkokin Waje. …
Labarai

NCC Ta Umurci Kamfanonin Sadarwa na nigeria Su Biya Diyya Ga Masu mu,amala dasu Saboda Mummunan…

Hukumar kula da harkokin sadarwa ta Najeriya (Nigerian Communications Commission – NCC) ta umurci kamfanonin sadarwa   da su rika biyan diyya ga masu amfani da layukan waya idan aka samu rashin ingancin network a wasu yankuna da ya gaza…
Labarai

Rundunar Sojoji nigeria Sun Ceto Mutane 3 da Aka Sace, Sun kuma Dakile wani Hari a Bama

Sojojin Operation HADIN KAI sun ceto wasu fararen hula uku da aka sace bayan sun dakile yunkurin garkuwa da mutane a Karamar Hukumar Bama ta Jihar Borno. A cewar wata sanarwa da Laftanar Sani…
Labarai

Al,ummar unguwar giginyu sunyi kira ga gwamnatin jahar kano da takawo musu dauki kan wata gada…

An yi kira ga Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamnan Kano injiniya Abba Kabir Yusuf, da ta taimakawa alummar mazabar giginyu dake karamar hukumar Nassarawa, bisa wata gada da ake tsallakawa da tayi sanadiyyar mutuwar mutane da ma…
Labarai

Kotu Ta Ba da Sammacin Kama Tsohon Minista Kabiru Turaki SAN

Wata Babbar Kotun Babban Birnin Tarayya Abuja   ta bayar da sammacin kama (bench warrant) a kan Kabiru Tanimu Turaki (SAN), tsohon Ministan a  Najeriya. Kotun da Mai Shari’a Keke Meke ke jagoranta ta kuma ƙi…
Loading ... Load More Posts No More Posts

Archives

  • April 2026
  • March 2026
  • February 2026
  • January 2026
  • December 2025

Categories

  • Dambe
  • History
  • Labarai
  • Privacy Policy
  • About
  • Contact
© 2026 Musbahu Kano - All Rights Reserved.
  • Home
  • About
  • Privacy Policy
  • Contact