Yan Sanda, Sojoji da ’Yan Bijilanti Sun Dakile Harin ’Yan Bindiga a Katsina, Jami’i 1 Yarasa ransa.
Rundunar haɗin gwiwa ta ’Yan Sanda, Sojoji, Katsina State Community Watch Corps da kuma ’yan sa-kai (vigilantes) ta samu nasarar dakile harin ’yan bindiga a Karamar Hukumar Matazu ta Jihar Katsina.
…
Wasu da ake zargin yan bindiga ne sun sace uwa da ‘ya’ya 4 a Kaduna
Wasu ‘yan bindiga sun sake kai hari a jihar Kaduna inda suka sace mambobin wani gida a Kurmin-Uwa, kusa da Janjala a Karamar Hukumar Kagarko.
Lamarin ya faru ne da misalin karfe 10:23…
Mutane 11 sun mutu, an kone. gidaje 52 yayin wani rikici daya barke a Nasarawa
Aƙalla mutane 11 ne suka rasa rayukansu, yayin da sama da gidaje 50 suka kone a wani rikicin ƙabilanci da ya ɓarke a ƙauyukan Akyawa da Udege Kasa da ke Karamar Hukumar Nasarawa, a ranar Juma’a.
Mai magana…
Babar kotun shariar musulinci dake filin hockey ta dage sauraron shari,ar da iyalan marigayi Alhji…
Babbar Kotun Shari'ar Musulunci dake zaman ta a Filin Hockey Karkashin jagorancin mai shari'ah Dr. Umar Sunusi Dan Baba, ta Cigaba da sauraron shari'ar Iyalan marigayi Alhaji Baballe Ila da suke Neman a raba musu Gadon wani Gareji.
…
Gwamnan kaduna Uba Sani Ya Nemi Haɗin Gwiwa Da hukumar Tsara Birane domin tsara gine gine a jahar
Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayyana cewa gwamnatinsa na aiki tukuru domin tabbatar da gaskiya a rabon filaye,
da kuma ƙarfafa dokokin kula da gine-gine, da kuma inganta bunƙasar birane cikin tsari.…
Kotu Ta Dage Sauraron Neman Belin malam Nasiru El,Rufa,i Zuwa 14 ga Afrilu
Wata Kotun Tarayya da ke zamanta a Kaduna ta dage sauraron bukatar beli da tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya shigar zuwa ranar 14 ga Afrilu.
Alkalin kotun, Mai shari’a…
Yan Bindiga Sun Sace wasu masu Hada Gawayi su Takwas a Plateau
Wasu ’yan bindiga sun sace masu hura gawayi takwas a yankin Nyalun, da ke Bashar District a Karamar Hukumar Wase ta Jihar Plateau.
Lamarin ya faru ne da yammacin Talata, yayin da mutanen ke…
Tinubu Yayi Ganawar sirri da Ganduje da Badaru a Aso Rock
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya karɓi tsohon Shugaban Jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, da kuma tsohon Ministan Tsaro, Muhammadu Badaru Abubakar, a wasu ganawa daban-daban a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Aso Rock, Abuja, a…
Yan Majalisar Wakilai 7 a Kano sun sauya sheka daga NNPP zuwa APC
Yan Majalisar Wakilan na Jihar Kano sun sanar da sauyin shekar su ta wata wwasia da suka mikawa Shugaban Majlisa Abbas Tajuddeen ya karanta a Zauren Majalisar a ranar Talata
Wasu daga cikin yan jam…
An ɗage sauraron bada beli na El-Rufai zuwa Laraba yayin da aka tsaurara tsaro a babbar tarayya…
Babbar Kotun Tarayya da ke Kaduna ta ɗage sauraron buƙatar beli da tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, zuwa ranar Laraba.
Mai shari’a Justice Rilwanu ne ya sanya sabon ranar bayan sauraron hujjojin…
NEMA takarbi yan Nigeria da suka dawo daga jamhoriyar nijar da suka sauka a filin jirgin sama…
Shugaba sashin ayyuka na hukumar NEMA rashen jahar Kano, Dr. Nura Abdullahi, ya ce komawar ta kasance ta son rai, ba tilastawa ba, kuma Gwamnatin Tarayya ce ta dawo da su ta Ma’aikatar Harkokin Waje.
…
NCC Ta Umurci Kamfanonin Sadarwa na nigeria Su Biya Diyya Ga Masu mu,amala dasu Saboda Mummunan…
Hukumar kula da harkokin sadarwa ta Najeriya (Nigerian Communications Commission – NCC) ta umurci kamfanonin sadarwa da su rika biyan diyya ga masu amfani da layukan waya idan aka samu rashin ingancin network a wasu yankuna da ya gaza…
Rundunar Sojoji nigeria Sun Ceto Mutane 3 da Aka Sace, Sun kuma Dakile wani Hari a Bama
Sojojin Operation HADIN KAI sun ceto wasu fararen hula uku da aka sace bayan sun dakile yunkurin garkuwa da mutane a Karamar Hukumar Bama ta Jihar Borno.
A cewar wata sanarwa da Laftanar Sani…
Al,ummar unguwar giginyu sunyi kira ga gwamnatin jahar kano da takawo musu dauki kan wata gada…
An yi kira ga Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamnan Kano injiniya Abba Kabir Yusuf, da ta taimakawa alummar mazabar giginyu dake karamar hukumar Nassarawa, bisa wata gada da ake tsallakawa da tayi sanadiyyar mutuwar mutane da ma…
Kotu Ta Ba da Sammacin Kama Tsohon Minista Kabiru Turaki SAN
Wata Babbar Kotun Babban Birnin Tarayya Abuja ta bayar da sammacin kama (bench warrant) a kan Kabiru Tanimu Turaki (SAN), tsohon Ministan a Najeriya.
Kotun da Mai Shari’a Keke Meke ke jagoranta ta kuma ƙi…