Ƴanbindiga sun kashe fiye da mutum 30 a Neja

Bayanai daga jihar Neja da ke arewa ta tsakiyar Najeriya na cewa wasu ƴanbindiga sun kai hari jihar, inda suka kashe sama da mutum 30 tare da sace wasu da dama. Cikin wata sanarwa da kakakin rundunar yansandan jihar, SP Wasiu Abiodun ya…

Gwamnatin Jihar Gombe ta raba jimillar naira miliyan 14 ga iyalan ‘yan jarida bakwai da suka rasu a wani mummunan hatsarin mota a kan hanyar Billiri–Kumo. Hatsarin ya faru ne a ranar Litinin, 29 ga Disamba, 2025, yayin da ‘yan…