Gwamna Yusuf Ya Sanya Hannu Kan Kasafin Kudin 2026 Na Naira Tiriliyan 1.47
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya sanya hannu kan Kasafin Kudin shekarar 2026 da ya kai naira tiriliyan 1.47 don ya zama doka.Gwamna Yusuf ya amince da kasafin kudin ne a ranar Laraba yayin taron Majalisar Zartarwa ta Jiha da…
Baza,a Cire Kudi Kai-tsaye Daga Asusun Banki a Karkashin Sabbin Dokokin Haraji – Oyedele
Shugaban Kwamitin, Shugaban Kasa kan Manufofin Kasafi da Gyaran Haraji, Mista Taiwo Oyedele ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa sabbin dokokin haraji da za su fara aiki a ranar 1 ga Janairu, 2026, ba za su hada da cire kudi kai-tsaye daga…
Yan Majalisar jahar Rivers Sun Yi Allah wadai da albazaranci da kudin gwamnatin jahar rivers bayan…
Majalisar Dokokin Jihar Rivers ta yi watsi da wata "kyautar Kirsimeti" ta naira 100,000 da aka tura wa asusun banki na 'yan majalisar bisa umarnin Gwamna Siminalayi Fubara, inda suka bayyana hakan a matsayin abin da ba su nema ba kuma ya…
Sojojin Najeriya sun kama ɗan ƙunar baƙin wake a Borno
Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation Hadin Kai sun kama wani mutum da ake zargin ɗan ƙunar baƙin wake ne a Jihar Borno, tare da ƙwace kayayyakin da ake amfani da su wajen haɗa bam.
Rundunar ta sanar da hakan a shafinta na…
Zargin Makircin EFCC da ICPC Kan ‘Yan Hamayya Ba Gaskiya Ba Ne – Muhammad idress
Gwamnatin Tarayya ta karyata ikirarin da ke yawo a yanar gizo na cewa tana shirin kama mambobin jam'iyyun hamayya suna tsare su, ko kuma gurfanar da su ba bisa ka'ida ba, inda ta bayyana zargin a matsayin na karya da yaudarar jama'a.…
Rundunar Sojin Saman Najeriya Ta Kai Hari Kan Sansanonin ‘Yan Bindiga a Zamfara
Rundunar Sojin Saman Najeriya (NAF) ta sanar da wata gagarumar nasara a yakin da take yi da 'yan fashi da makami, inda ta yi nasarar kai hare-hare na sama guda biyu a ranar 28 ga watan Disamba a Turba Hill da sansanin Kachalla Dogo Sule da…
Yan Sandan Kano Sun Kama Mutane Sama da 3,000 Kan Manyan Laifuka a 2025
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta sanar da cewa ta kama mutane 3,081 da ake zargi da aikata manyan laifuka daban-daban a faɗin jihar daga Janairu zuwa 30 ga Disamba 2025.
Kwamishinan ’Yan Sandan jihar, Ibrahim Adamu Bakori, ya bayyana…
Kotu ta tura Malami da iyalinsa gidan yarin Kuje
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayar da umarnin tsare tsohon ministan Shari’a, Abubakar Malami, SAN, tare da mai ɗakinsa da kuma ɗansa Abubakar Abdulaziz Malami a gidan yarin Kuje, bayan da suka ƙi amince wa da tuhume-tuhume 16 da…
EFCC za ta gurfanar da tsohon ministan shari’a, Abubakar Malami a Abuja a kotu
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa EFCC za ta gurfanar da tsohon ministan shari’a, Abubakar Malami a gaban kotun tarayya da ke Abuja ranar Talata.
Za a gurfanar da shi tare da dansa, Abubakar Abdulaziz Malami, da wata mata mai suna Hajia…
Jam’iyyar N N P P ta kori shugabanta na Kano Dr Hashimu Sulaiman Dungurawa daga shugabancin…
Shugabannin Jam’iyyar NNPP na mazaɓar Gargari da ke Karamar Hukumar Dawakin Tofa a Jihar Kano sun sanar da korar Shugaban Jam’iyyar na jihar, Dr. Hashimu Sulaiman Dungurawa.
Ya ce sun ɗauki matakin ne bisa zargin cewa Dungurawa na tada…
Wasu fusatantu Mutane sun kai Hari ofishin civil defence Sun kashe mutum uku
Rundunar Tsaro da Jami’an Tsaro ta Farin Kaya (NSCDC), reshen jihar Kano, ta bayyana cewa wasu fusatattun jama’a sun kai hari ofishinta da ke Danmaje a Karamar Hukumar Dawakin Kudu, inda suka kashe wasu mutane uku da ake zargi tare da…
Dakarun Sojin Sama Sunyi nasarar Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama, da Tarwatsa maboyarsu da Cibiyar kera…
Rundunar Sojin Sama ta Nijeriya (NAF) da ke aiki a karkashin Rundunar Sojan Sama ta ‘Operation FANSAN YAMMA’, Sashe na 2, a ranar 28 ga Disamba, 2025, ta kashe ‘yan ta’adda da dama tare da tarwatsa sansanoninsu da cibiyar ƙera bama-bamai a…
GWAMNATIN JIHAR KANO NA ALHININ RASHIN BARR. MARYAM ABUBAKAR
Gwamnatin Jihar Kano ta sami labarin rasuwar Barrister Maryam Abubakar, Daraktar Shirye-shirye ta Cibiyar Wayar da Kai kan Shari'a da Accountability (CAJA), tay I matukkar girgiza. Rasuwarta Barr maryam babban rashi ne ba ga iyalanta…
Ƴan kasuwa na zanga-zangar karyewar darajar kuɗin Iran
An shiga kwana na biyu da ƴan kasuwa da masu tsaron shaguna suka fito tituna domin yin zanga-zanga a birnin Tehran, inda suke zanga-zanga kan yadda darajar kuɗin ƙasar ke durƙushewa.
Hotuna da bidiyon da ke yawo a shafukan sada zumunta,…
Wani Hatsarin Mota Ya yi Sanadiyar Mutuwar Ma’aikatan NTA Guda Shida
Rahotanni na cewa akalla ma’aikatan gidan Talabijin na Kasa NTA a jihar Gombe guda shida ne suka rasu, yayin da wasu uku suka jikkata, sakamakon hatsarin mota da ya faru a Jihar Gombe.
Wadanda suka rasu sun hada da Manu Haruna Kwami,…