Browsing Category

Labarai

Zaftarewar ƙasa ta kashe mutum 18 a DR Congo

Zaftarewar ƙasa ta rutsa da wani ɓangare na ƙauyen Burutsi da ke yankin Kashebere na gabashin Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo, inda aƙalla mutum 18 suka rasa rayukansu a lardin North Kivu. A halin da ake ciki, ana gudanar da aikin ceto…

Ƴan Bindiga Sun Kashe Soja Da Jam’in NSCDC a Benue

Wasu ’yan bindiga da ake zargin makiyaya ne sun kashe wani soja da jami’in Hukumar NSCDC a garin Udeku, a yankin Turan da ke karamar hukumar Kwande a Jihar Benue. Lamarin ya faru ne a ranar Asabar, wanda ya tilasta wa mazauna yankin da dama…