Browsing Category

Labarai

Malamai na shirin tsunduma yajin aiki a Nijar

Gamayyar ƙungiyoyin kwadago na Malamai a Jamhuriyar Nijar, za su fara yajin aiki na kwanaki uku daga gobe laraba, 7 ga watan Janairun, 2026 zuwa Juma'a 9 ga watan. Wata sanarwa da gamayyar ƙungiyoyin ta fitar, ta koka da halin ko in-kula…

INEC ta Fara Rijistar masu zabe karo na biyu

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC ta fara mataki na biyu na aikin rijistar masu zaɓe a fadin Najeriya bayan kammala mataki na farko a hukumance ranar 10 ga Disamba, 2025. Aikin ya fara ne daga jiya,  Litinin, inda hukumar ke bai wa…