Browsing Category
Labarai
EFCC tace Binciken da ake yi wa Malami ba shi da alaƙa da siyasa
Shugaban hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta Najeriya EFCC, Olanipekun Olukoyede ya mayar da martani ga masu cewa hukumar na binciken tsohon ministan Shari’a, Abubakar Malami ne saboda ya bar jam’iyyar APC.
Olukoyede ya ce binciken da…
Sojoji sunyi nasarar ceto fasinjojin da aka yi yunƙurin sacewa.
Rundunar Sojin Najeriya ta ce sojojinta na 13 Brigade sun samu nasarar ceto fasinjoji 18, ciki har da jarirai 2, daga wani jirgin ruwa da ‘yan fashin ruwa suka kama a ranar 11 ga Janairu, 2026.
Wannan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da…
An samu raguwar matalar tsaro a Zamfara – Sojoji
Babban kwamandan runduna ta ɗaya ta sojin Najeriya da ke Gusau, Birgediya Janar Mustapha Jimoh, ya ce ayyukan ƴanbindiga da ƴanta'adda a jihar Zamfara sun yi matuƙar raguwa.
Yayin da yake jawabi ga manema labarai a wani taro na musamman da…
EFCC ta Gurfanar Da Ɗan ƙasar Austria Kan Boye Wasu Maƙudan Kuɗaɗe.
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa da masuyiwa Tattalin Arziki Ƙasa zagon Ƙasa (EFCC) ta gurfanar da wani ɗan ƙasar Austria mai suna Kavlak Onal a gaban Kotu sakamakon samun sa dauke da maƙudan kuɗaɗe wanda bai gabatar da bayyana su ba.…
DSS ta kama jami’inta da ake zargi da sace wata yarinya a Jigawa
Hukumar tsaro ta farin kaya a Najeriya, DSS ta sanar da kama wani jami'inta da ake zargi da sace wata yarinya yar jigawa tare da tilasta mata barin addinin musulunci sannan ya rika lalata da ita har ta haihu.
A makon nan ne wata…
Ɗan Kwankwaso da wasu kwamishinonin Kano sun fara kauracewa ofisoshinsu gabanin sauya sheƙar gwamna…
Rahotanni daga jihar Kano na nuni da cewa Kwamishinan Matasa da Wasanni, Mustapha Kwankwaso, ya fara kwashe kayansa daga ofishinsa, wanda hakan ke nuni da tsanantar rikicin siyasa a cikin jam’iyyar NNPP a jihar.
Wannan mataki na zuwa ne a…
Gwamnatin Tarayya Za Ta Kashe Biliyan 49 Wajen Ciyar da Fursunoni a shekarar 2026
Gwamnatin Tarayya ta ware sama da ₦49bn a kasafin kuɗin 2026 domin ciyar da fursunoni, samar da magunguna, tufafi, da kuma gyaran gidajen yari a faɗin ƙasar. Haka kuma an tanadi kuɗaɗe don sayen makamai da kayan tsaro.
Bayanin kasafin ya…
Likitoci Masu Neman Ƙwarewa na Asibitin Aminu Kano (AKTH) Za Su tsunduma Yajin Aiki a Ranar Litinin
Ƙungiyar Likitoci masu neman ƙwarewa reshen Asibitin Koyarwa na Aminu Kano (ARD AKTH) ta umarci mambobinta da su koma yajin aikin sai baba-ta-gani da ta dakatar a baya. Matakin ya biyo bayan gazawar Gwamnatin Tarayya wajen magance…
murka ta sake kama wani jirgin dakn mai a kusa da tekun Venezuela
Rahotonni na cewa dakarun Amurka sun sake kama wani jirgin ruwan dakon mai a kusa da gabar tekun Venezuela.
Wani kamfanin kula da sufurin ruwa ya ce jirgin ya yi yunƙurin bi ta wani wuri da rundunar sojin ruwan Amurka ta killace a yankin…
Aliko Dangote ya kai ƙarar tsohon shugaban NMDPRA, EFCC
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya kai ƙarar tsohon shugaban hukumar kula da harkokin sarrafawa da tacewa da kuma sufurin man fetur ta Najeriya, NMDPR, Farouk Ahmed, gaban EFCC mai yaƙi da cin hanci da rashawa.…
Wasu Tubabbun ‘Fulanin Daji’ Sun Afka wa Ɗan Uwansu a Kasuwar Batsari Saboda wata dadandiyar Gaba.
Lamarin ya faru ne a gaban wakilan Katsina Times, inda maharan suka tarar da Manin Tururuwa a kasuwar sayar da dabbobi, sannan suka shiga saran sa da adda tare da duka da sanduna da itatuwa.
Bayan tabbatar da cewa Manin Tururuwa ya fita…
Gwamnatin Tarayya ta takaita bikin kamalla karatu a marantunta
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta sanar da takaita bikin kammala karatu a dukkan makarantun ƙasar, inda ta ce ɗalibai ’yan aji shida na firamare, JSS 3 da SSS 3 kaɗai ne za su rika yin bikin kammala karatu. Gwamnatin ta ce matakin na da nufin…
Ƙungiyar matasan ƙabilar Ijaw ta buƙaci Tinubu ya sauke Wike
Ƙungiyar matasan al'ummar ƙabilar Ijaw ta yi kira da shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya sauke Nyesom Wike daga ministan Abuja.
Shugaban ƙungiyar, Alaye Theophilus ne ya bayyana kiran yayin wani jawabi da yake yi wa manema labarai a…
Tsohon dan takarar mataimakin shugaban Ƙasa a jam,iyyar LP- Datti Baba-Ahmed yace tun yana Nysc…
Tsohon ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa a ƙarƙashin jam'iyyar LP a Najeriya, Datti Baba-Ahmed ya ce lokaci ya yi da za a bai wa sabbin jini dama a siyasar Najeriya.
Cikin wani bidiyon hirarsa da gidan Talbijin na Channels a ƙasar,…