Browsing Category

Labarai

INEC ta Fara Rijistar masu zabe karo na biyu

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC ta fara mataki na biyu na aikin rijistar masu zaɓe a fadin Najeriya bayan kammala mataki na farko a hukumance ranar 10 ga Disamba, 2025. Aikin ya fara ne daga jiya,  Litinin, inda hukumar ke bai wa…