Browsing Category
Labarai
Gwamna Zulum Ya Kaddamar da Sabbin Makarantun Sakandare Biyu, Ya Kuma Bayar da Umarnin Mayar da…
Gwamna Zulum Ya Kaddamar da Sabbin Makarantun Sakandare Biyu, Ya Kuma Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya kaddamar da sabbin makarantun sakandaren gwamnati (GSSS) guda biyu da aka gina a garuruwan Fikiyel da Balbaya da ke…
Rundunar Soji Nigeria tace ta Ceto Ritaya Kanal Daga Hannun Masu Garkuwa a Jihar Filato
Rundunar soji ta musamman "Operation ENDURING PEACE (OPEP)" ta yi nasarar ceto wani babban jami'in rundunar sojin Najeriya mai ritaya, Kanar Ajanaku (Rtd), bayan da wasu 'yan bindiga da ba a san ko su wanene ba suka yi garkuwa da shi a…
Kwankwaso ya yiwa Abba fatan samun ƙarin hikima a al’amuransa
Jagoran jam'iyyar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, ya taya gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, murnar ranar haihuwarsa.
A cikin sakon taya murna da Kwankwason ya wallafa a shafinsa na X ya bayyana godiyarsa da darajar shekaru da suka yi tare a…
Ministan harkokin wajen Isra’ila ya ziyarci Somaliland bayan amincewa da ita
Ministan harkokin wajen Isra’ila, Gideon Sa’ar, ya isa birnin Hargeisa, babban birnin Somaliland, inda ya gudanar da ziyara ta farko a hukumance tun bayan da Isra’ila ta amince da ‘yancin kan yankin.
Majiyoyi masu tushe a Somaliland sun…
Jami,an sojin Nigeria sunsha alwashin magance matsalar tsaro dawo da Zaman lafiya a nigeria
Babban hafsan sojin ƙasa na Najeriya, Laftanar Janar Waidi Shaibu, ya ce sojojin ƙasar za su yi duk mai yiwuwa don daƙile ƙaruwar hare-haren ƴanbindiga a jihar Neja da sauran sassan ƙasar.
A ƙarshen makon da ya gabata ne dai wasu mahara…
INEC ta Fara Rijistar masu zabe karo na biyu
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC ta fara mataki na biyu na aikin rijistar masu zaɓe a fadin Najeriya bayan kammala mataki na farko a hukumance ranar 10 ga Disamba, 2025.
Aikin ya fara ne daga jiya, Litinin, inda hukumar ke bai wa…
Wasu Yan jam,iyar APC na neman Nyesom Wike ya ajiye muƙamin Ministan Abuja
Zazzafar cacar-baka ta kaure tsakanin Ministan Babban Birnin Tarayyar Najeriya, Abuja, Nyesom Wike, da Sakataren Jam'iyyar APC, Ajibola Bashiru, lamarin da ya kai ga Sakataren jam'iyyar kiran da Wike ya sauka daga muƙaminsa na minista, bisa…
Gwamnatin Tarayya Ta Fito Da Sabbin hanyoyin magance Satar jarabawar WAEC Da NECO
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta sanar da wasu sabbin dabaru masu tsauri da nufin dakile satar amsa da sauran maguɗan jarabawa a WAEC da NECO, matakan da za su fara aiki daga shekarar 2026.
Ministan Ilimi, Dr. Maruf Tunji Alausa, ne…
Wani gini ya rufta yayi sadiyar muwar uwa da ya,yanta huɗu -maidguri
Aƙalla mutum biyar ne suka mutu, ciki har da wata uwa da yara huɗu bayan rugujewar wani gini a jihar Borno.
Lamarin ya faru ne da yammacin ranar Lahadi a unguwar Binta Suga da ke birnin Maiduguri, inda ya jefa mazauna yankin cikin jimami.…
Sojojin Najeriya 9 sun mutu bayan taka nakiya a jihar Borno
Rahotannin da jami'an tsaron Najeriya suka fitar, sun ce aƙalla sojoji tara ne suka mutu lokacin da jerin gwanon motocinsu suka taka wani abin fashewa a jihar Borno da ke arewa maso gabashin ƙasar.
Wasu sojojin da dama kuma sun jikkata a…
Ankama indiyawa 22 Bisa zargin Safar hodar iblis-NDLEA
Jami’an NDLEA Sun Kama Indiyawa 22 Bisa Zargin Shigo Da Hodar Ibilis Najeriya
Hukumar Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Nijeriya NDLEA ta ce ta kama ma’aikatan jirgin ruwa Indiyawa 22 bayan an gano hodar ibilis, wato…
Shugaba tinubu ya umarci jami,an tsaron da su gangauta kamo wadanda suka kai Hari neija
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya umarci ministan tsaron ƙasar da babban hafsan tsaron ƙasar da manyan hafsashin sojin ƙasar da babban sifeton ƴansanda da daraktan hukumar tsaro ta farin kaya su farauto tare da kama maharan Kasuwan Daji da…
Sojoji Sun Yiwa Gungun Ƴan Bindiga Luguden Wuta Yayin da Suke Tserewa Bayan Kai Hari A Kano
Rundunar Soja ta Najeriya ta ce jiragen yaƙinta sun hallaka akalla ’yan bindiga 23 da ke tserewa daga Jihar Kano zuwa mamoyarsu a Katsina, a wani samame na haɗin gwiwa karkashin Operation FANSAN YAMMA.
A cewar rundunar, samamen ya biyo…
Shugaban Ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya Taya gwamna abba Kabir yusuf murnar cikarsa shekaru 63 a duniya.
A yau 5 ga watan Janairun shekarar 2026 ne Gwamna Yusuf ke cika shekara 63 da haihuwa.
Shugaban Ƙasa bola Ahmad tinubu ya yaba da gaskiya,da rikon amana da tawali’u da haƙur da Abba Kabir Yusuf yake wajen hidimar al’umma, yana mai cewa…
An Tsare Fitaccen Malamin Musulunci Bisa Zargin Yunkurin Juyin Mulki
Hukumomin tsaro sun tsare fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Sani Khalifa Zariya, tsawon kwanaki 23 bisa zargin hannu a wani yunkurin juyin mulki ga Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
Rahotanni sun nuna cewa jami’an tsaro sun kama…