Browsing Category
Labarai
Yan Sandan Kano Sun Kama Mutane Sama da 3,000 Kan Manyan Laifuka a 2025
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta sanar da cewa ta kama mutane 3,081 da ake zargi da aikata manyan laifuka daban-daban a faɗin jihar daga Janairu zuwa 30 ga Disamba 2025.
Kwamishinan ’Yan Sandan jihar, Ibrahim Adamu Bakori, ya bayyana…
Kotu ta tura Malami da iyalinsa gidan yarin Kuje
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayar da umarnin tsare tsohon ministan Shari’a, Abubakar Malami, SAN, tare da mai ɗakinsa da kuma ɗansa Abubakar Abdulaziz Malami a gidan yarin Kuje, bayan da suka ƙi amince wa da tuhume-tuhume 16 da…
EFCC za ta gurfanar da tsohon ministan shari’a, Abubakar Malami a Abuja a kotu
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa EFCC za ta gurfanar da tsohon ministan shari’a, Abubakar Malami a gaban kotun tarayya da ke Abuja ranar Talata.
Za a gurfanar da shi tare da dansa, Abubakar Abdulaziz Malami, da wata mata mai suna Hajia…
Jam’iyyar N N P P ta kori shugabanta na Kano Dr Hashimu Sulaiman Dungurawa daga shugabancin…
Shugabannin Jam’iyyar NNPP na mazaɓar Gargari da ke Karamar Hukumar Dawakin Tofa a Jihar Kano sun sanar da korar Shugaban Jam’iyyar na jihar, Dr. Hashimu Sulaiman Dungurawa.
Ya ce sun ɗauki matakin ne bisa zargin cewa Dungurawa na tada…
Wasu fusatantu Mutane sun kai Hari ofishin civil defence Sun kashe mutum uku
Rundunar Tsaro da Jami’an Tsaro ta Farin Kaya (NSCDC), reshen jihar Kano, ta bayyana cewa wasu fusatattun jama’a sun kai hari ofishinta da ke Danmaje a Karamar Hukumar Dawakin Kudu, inda suka kashe wasu mutane uku da ake zargi tare da…
Dakarun Sojin Sama Sunyi nasarar Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama, da Tarwatsa maboyarsu da Cibiyar kera…
Rundunar Sojin Sama ta Nijeriya (NAF) da ke aiki a karkashin Rundunar Sojan Sama ta ‘Operation FANSAN YAMMA’, Sashe na 2, a ranar 28 ga Disamba, 2025, ta kashe ‘yan ta’adda da dama tare da tarwatsa sansanoninsu da cibiyar ƙera bama-bamai a…
GWAMNATIN JIHAR KANO NA ALHININ RASHIN BARR. MARYAM ABUBAKAR
Gwamnatin Jihar Kano ta sami labarin rasuwar Barrister Maryam Abubakar, Daraktar Shirye-shirye ta Cibiyar Wayar da Kai kan Shari'a da Accountability (CAJA), tay I matukkar girgiza. Rasuwarta Barr maryam babban rashi ne ba ga iyalanta…
Ƴan kasuwa na zanga-zangar karyewar darajar kuɗin Iran
An shiga kwana na biyu da ƴan kasuwa da masu tsaron shaguna suka fito tituna domin yin zanga-zanga a birnin Tehran, inda suke zanga-zanga kan yadda darajar kuɗin ƙasar ke durƙushewa.
Hotuna da bidiyon da ke yawo a shafukan sada zumunta,…
Wani Hatsarin Mota Ya yi Sanadiyar Mutuwar Ma’aikatan NTA Guda Shida
Rahotanni na cewa akalla ma’aikatan gidan Talabijin na Kasa NTA a jihar Gombe guda shida ne suka rasu, yayin da wasu uku suka jikkata, sakamakon hatsarin mota da ya faru a Jihar Gombe.
Wadanda suka rasu sun hada da Manu Haruna Kwami,…
Babban Layin Wutar Lantarki na Kasa Ya Sake Durkushewa
Babban layin wutar lantarki na Najeriya ya sake durkushewa, lamarin da ya jefa birane da dama cikin duhu.Bincike a shafin yanar gizon Hukumar Kula da Tsarin Wutar Lantarki ta Najeriya (NISO) ta sanaar da cewa wutar da ake samarwa a kowace…
Najeriya ta jaddada goyon bayanta ga cikakken ikon Somalia
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta sake jaddada cikakken goyon bayanta ga ikon ƙasa, haɗin kai da mutuncin yankunan Somalia, tare da gargaɗi kan amincewa da kowace ƙungiya ko yanki da ke neman ballewa.
Ministan Harkokin…
Shugaban jam,Iyar NNPP ya magantu akan komawar gwamna abba Kabir Yusuf zuwa A PC
Shugaban jam’iyyar NNPP na jihar Kano, Hon. Suleiman Hashim Dungurawa, ya bayyana cewa gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, da duk wasu da ake zargin za su bi shi zuwa jam’iyyar APC sun ɗauki wannan mataki ne bisa ra’ayinsu na kashin kansu. Inda…
Ƴan majalisa sun buƙaci a jingine sabuwar dokar haraji
Majalisar wakilan Najeriya ta buƙaci gwamnatin tarayya ta jingine shirinta na fara aiwatar da sabuwar dokar haraji mai cike da ce-ce-ku-ce da ruɗani, har sai an kammala bincike kan zargin sauya wasu daga cikin dokokin da majalisar ta amince…
SERAP ta Kai Ƙarar Gwamnonin Kotu Kan Kuɗin Tallafin Man Fetur
Ƙungiyar kare haƙƙin jama’a da sa ido kan kashe kuɗaɗen gwamnati, a Najeriya, SERAP, ta shigar da ƙara a gaban kotu kan gwamnonin jihohi 36 da kuma Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike, bisa gazawarsu wajen yin bayani…
Guguwa mai ƙarfi ta hallaka mutum biyu a Sweden
Wata guguwa mai ƙarfin gaske ta hallaka wasu mutum biyu a Sweden, inda ta kuma janyo tsaiko wajen tafiye-tafiye da ɗaukewar lantarki.
Hukumar lura da yanayi ta ƙasar ta yi gargaɗin cewa akwai yiwuwar samun iska mai ƙarfi a sassan arewacin…