Shugaban kasa bola Tinubu ya tura jakadun Najeriya 65 zuwa ƙasashe

Shugaban. Bola Tinubu ya sanar da aika jakadun Najeriya zuwa ƙasashen duniya domin wakiltar ƙasar a can.

 

 

 

Wannan na zuwa ne bayan majalisar dattawar ƙasar ta tantance jakadun a watan Disamban shekarar 2025 da ya gabata bayan shugaban ya buƙaci su yi hakan.

 

 

 

 

ga jaerin sunan wanda aka aika

Ita Enang – Afrka ta Kudu

Ikpeazu Victor – Spain

Mahmud Yakubu – Qatar

Vice Admiral Ibok-Ete Ibas – The Philippines

Reno Omokri – Mexico

Aminu Dalhatu – Birtaniya

Laftanal Janar Abdulrahman Bello Dambazau mai ritaya – China

Femi Fani-Kayode – Jamus

Ayodele Oke – Faransa

Yakubu N. Gambo – Saudiyya

Akwai wasu da aka tura, inda jimilla waɗanda aka tura zuwa yanzu sun kai 65, kamar yadda mai magana da yawun shugaban Najeriya, Bayo Onanuga ya fitar.

 

 

You might also like
Leave a comment