Browsing Category
Labarai
Hukumar tsaro ta civil defence ( NSCDC ) reshen Jihar Kano ta gargadi ‘yan kwangila da masu…
Kwamandan rundunar a jihar Mohammed Hassan-Agalama, ya bayyana hakan a wata sanarwa da jami’in hulɗa da jama’a na rundunar, Ibrahim Idris-Abdullahi, ya fitar a jahar Kano ranar Talata.
…
Shugaban kasa bola Ahmad tunibu ya nada Taiwo. Oyedele a matsayin Ministan Ƙasa na Ma’aikatar…
A cewar sanarwar da mai baiwa shugaban ƙasa shawara kan harkokin yaɗa labarai, Bayo Onanuga ya fitar, an aika sunan Oyedele zuwa Majalisar Dattawa domin tantancewa, ta hannun Shugaban Majalisar, Godswill Akpabio.
…
Gwamnan jahar sokoto Ahmad Aliyu yace gwamnatinsa ba za ta amince da cin hanci da rashawa ba
Gwamnan jihar Sokoto Ahmed Aliyu ya "gargaɗi" manyan ma'aikatan gwamnatin jihar game da rashawa, tare da bayyana cewa gwamnatinsa ba za ta lamunci hakan ba.
Wata sanarwa da daraktan yaɗa labarai da…
Kanfain mai na dangotte ya kara farashin fetur
Matatar man Dangote ta ƙara farashin man fetur daga naira 774 zuwa naira 874 kan kowanne lita, lamarin da ya haifar da damuwa game da yiwuwar tashin farashin fetur a faɗin Najeriya.
Jaridar Vanguard ta…
Wasu yara hudu sun nutse a ruwa a jahar edo
Yara biyu sun mutu yayin da wasu biyu suka tsira bayan sun nutse a wani wurin tara ruwan ambaliya da ke titin Erediauwa, kusa da Sapele Road, a ƙaramar hukumar Ikpoba-Okha ta Jihar Edo.
Lamarin ya faru ne a…
Shugaban hukumar inec: ba za mu ce komai zai tafi daidai ɗari bisa ɗari a zaɓen 2027 ba
Shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa, Joash Amupitan ya bayyana wa ‘yan Najeriya cewa hukumar na da ƙarfin aika sakamakon zaɓe ta na’ura a zaɓen 2027, amma ba zai iya tabbatar da cewa komai zai tafi daidai ɗari bisa ɗari ba.…
Dakarun Sojin nigeria Sun dakile wani hari. tare. da Ƙwato Dabbobi 257 A Kano
Dakarun Soji ƙarƙashin dakarun haɗin gwiwa na JTF sun ƙwato dabbobi 257 bayan daƙile wani harin ɓarayin shanu a ƙaramar hukumar Gwarzo ta Jihar Kano.
Aikin, wanda dakarun sojin ƙasa na Rundunar 3 Brigade ke…
Alƙalin da ke sauraron shari’ar Malam Nasiru El-Rufai ya ɗauki hutu
Mai shari’a Justice Belgore, wanda ke sauraron ƙarar da tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El‑Rufai ya shigar na tauye masa haƙƙinsa ya sanar da cewa zai tafi hutu, lamarin da ya sa ya mayar da ƙundin shari’ar ga babban alƙalin babban birnin…
Gwamnan Adamawa Ahmadu Fintiri ya koma jam,iyyar APC
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, ya sanar da sauya sheƙarsa zuwa jam’iyyar APC a hukumance.
A jawabin da ya yi wa al’ummar jiha a ranar Juma’a, gwamnan ya ce ya ɗauki matakin ne tare da duka…
Hukumar zabe mai zaman kanta ta inec ta sauya ranar zaɓen shugaban kasa dan na yan majalinsa…
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya (INEC) ta sanya sabbin ranakun gudanar da zaben shugaban kasa da gwamnoni da kuma na ’yan majalisun tarayya da na jihohi na kasar na 2027.
Hakan na zuwa ne mako biyu bayan…
Akalla yan jariada 44 akasace wasu aka tsare a habasha a shekara 2025; Rahoton IMS
Rahoton ya bayyana cewa an samu ƙaruwar kai wa ƴan jarida hare-hare, da kamun ba gaira ba dalili, da kuma barazanar kuɗi ga ’yan jarida da gidajen watsa labarai.
Binciken ya nuna cewa matsin lamba…
Rundunar ‘Yan Sanda jahar bauchi Ta Tura Manyan Jami’an Tsaro Zuwa Alkaleri
Rundunar ‘Yan Sanda ta Jihar Bauchi ta bayyana cewa ta tura dimbin jami’an tsaro tare da ingantattun makamai zuwa al’ummomin da ke fama da matsalar tsaro a Karamar Hukumar Alkaleri domin dakile ayyukan ‘yan bindiga da kuma hana tabatar da…
Shugaba Tinubu ya buƙaci majalisa ta gyara ƙundin mulki domin kafa ‘yansandan jihohi a Nigeria
Shugaban kasa , Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci shugabannin Majalisar Dattawa su fara nazarin yiwuwar gyaran ƙundin tsarin mulki domin samar da dokar da za ta ba da damar kafa ‘yansandan jihohi, a wani yunkuri na magance matsalolin rashin…
Da dumi dumi DSS Ta Saki Walida
Gwamnan Jihar Jigawa, Umar Namadi, ya karɓi Walida Abdulhadi Ibrahim wacce ta ɓace tun shekarar 2023 kuma take a hannun Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS).
Gwamnan ya tabbatar da cewa za a tabbatar da adalci kan…
Gwamnatin jahar kano zatafara shirin yaki da cutar zanzabin. tsintsaye (Avian Influenza)
Ma’aikatar Raya Kiwo ta Jihar Kano, karkashin jagorancin Kwamishina, Dr. Aliyu Isah Aliyu, na shirin fara aiwatar da Kashi na Farko na Shirin Yaki da Cutar Zazzabin Tsuntsaye (Avian Influenza – AI), bayan amincewar Mai Girma Gwamnan…