Browsing Category
Labarai
SHUGABA TINUBU YA NAƊA SHUGABA DA MEMBOBIN HUKUMAR NEMSA YA KUMA NAƊA MAGAJI DA’U ALIYU A MATSAYIN…
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa Hon. Magaji Da’u Aliyu a matsayin Manajan Darakta na Sheda Science and Technology Complex (SHESTCO), Abuja.
SSHESTCO hukuma ce dake da alhakin gudanar da bincike da haɓaka fasaha (research and…
Majalissar dattijai ta amince da dokar zabe ta aika sako kai tsaye ta na,ura daga rufar zabe
Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da wani muhimmin sashe a cikin gyaran dokar zaɓe da ya wajabta aika sakamakon zaɓe kai tsaye ta na’ura daga rumfunan kaɗa ƙuri’a, domin jama’a su ga sakamakon ba tare da jinkiri ba.
…
Tsohon gwamnan kaduna nasiru el,rufa,i ya musanta zargin Dangantaka ta Ƙashin Kai da shugaban…
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna kuma tsohon Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Malam Nasir El-Rufai, ya musanta rade-radin cewa akwai wata matsalar dangantaka ta ƙashin kai tsakaninsa da Shugaba Bola Ahmed Tinubu, yana mai cewa tun da farko…
Shugaban kasa bola Ahmad tunibu yace gwamnatinsa Za ta kawar da barazanar ƴanbindiga a Najeriya
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya tabbatar wa ƴan Najeriya cewa gwamnatinsa za ta magance barazanar da ƴanbindiga da ƴan fashin daji ke yi wa ƙasar.
Yayin da yake jawabi a taron majalisar zartaswa ta…
Gwamnan Abia Ya Sanya Hannu Kan Dokar Tallafawa Tsofaffi yan asalin jahar
Gwamnan Jihar Abia, Alex Otti, ya sanya hannu kan Dokar Kula da Tsoffi wadda ke ba da gata na musamman ga duk ɗan asalin jihar da ya kai shekara 60 zuwa sama.
Sabuwar dokar ta tanadi:,Albashi na wata-wata kyauta,…
Matsalar tsaro tasa Gwamnatin jihar Kogi ta rufe wasu kasuwanni
Gwamnatin jihar Kogi ta sanar da rufe wasu kasuwanni da tashoshin motoci na wucin gadi a sassan jihar, a wani mataki na tsaurara matakan tsaro
Wata sanarwa da hukumomin jihar suka fitar a ranar Lahadi ta ce wannan…
Mataimakin shugaban kasa kashim Shettima zai jagoranci taron majalisar tattalin arzikin Najeriya
Mataimakin shugaban Najeriya, Kashim Shettima zai jagoranci taron majalisar tattalin arzikin ƙasar da za a gudanar ranar Litinin a Abuja.
Cikin wata sanarwar da fadarsa ta fitar ta ce maƙasudin taron shi ne ƙarfafa…
Rundunar yan sanda jahar kebbi tace ta dakile wani harin lakurawa
Rundunar yan sandan jihar kebbi da hadin gwiwar sojoji dakuma sauran hukumomin tsaro sun dakile wani hari da ake zargin lakurawa ne suka kai a karamar hukumar bunza, wanda jami’an tsaro sukayi nasarar kashe mutum daya daga cikin yan…
Al,ummar karamar hukumar birni sunyi kira da gwamnan kano abba kabir yusuf da ya cigaba da aikin…
Al'ummar Karamar hukumar birni suna Kira ga gwamana Kano kan cigaba gina dakin adana kayan tarihi na jami'ar north west
Ginin anfarashi tun lokacin jagoranci tsohon gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar ganduje wanda ake ginawa jami'ar north…
Uwar gidan tsohon shugaban kasa Aisha Buhari da ƴaƴanta sun ziyarci tsohon mataimakin shugaban kasa…
Mai ɗakin tsohon shugaban Najeriya, Marigayi Muhammadu Buhari ta ziyarci jagoran adawar Najeriya, Atiku Abubakar.
Cikin wani saƙo da Atikun ya wallafa a shafukansa na sada zumunta ya ce Aisha Buhari ta tare da ƴarta…
Dawowar gwamnan kano abba kabir yusuf APC zai haifar da da mai ido -commarade Rabiu Abubakar…
Sakataren Kungiyar kasuwar Abinci ta Duniya Dawanau dake karamar hukumar Dawakin Tofa kuma fitaccen Dansiyasa anan jihar Kano Kwamared Rabiu Abubakar Tumfafi, ya bayyana cewar dawowar Gwamnan Kano injiniya Abba Kabir Yusuf zuwa jamiyyar APC…
Majalisar ƙoli ta shari’ar musulunci ta nanata buƙatar a cire shugaban hukumar INEC
Majalisar ƙoli kan harkokin shari'ar musulunci ta Najeriya (SCSN) ta sake nanata kiranta da a tsige shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasar (INEC), Joash Amupitan, domin a cewarta, ba zai iya yin adalci a babban zaɓen ƙasar mai zuwa…
Gwamnatin Kano Ta kafa kwamitin wayar da kan jama’a kan Rajistar Zaɓe
Gwamnatin Jihar Kano ta ƙara ƙaimi wajen wayar da kan al’umma domin ƙara yawan mutanan da sukayi rajistar zaɓe, inda take da burin ganin sama da miliyan goma sunyi register zabe afadin jahar kano kafin zaben shekara ta 2027
…
Najeriya da kasar falasdin na kokarin karfafa alaka mai karfi tsakanin kasashen biyu
Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya ce Najeriya za ta ƙarfafa hulɗar dangantaka da Falasɗinawa da kuma kyautata ayyukan jin-ƙai a Gaza.
Tuggar ya bayyana haka ne lokacin da ya karɓi bakuncin jakadan…
Ƴanbindiga sun kashe mutum biyar a wani harin kwanton ɓauna a wata kasuwa a jahar Zamfara
Wasu ƴanbindiga sun hallaka mutum biyar tare da yin garkuwa da wasu da dama bayan harin da ƙwantan ɓauna da suka kai wata kasuwa a jihar Zamfara.
Mazauna yankin na komawa gida daga kasuwar Maga a karamar hukumar…