Browsing Category
Labarai
An ceto mutane 166 da aka sace a Kajuru
An ceto ɗaukacin mutane 166 da ƴan bindiga suka yi garkuwa da su daga wasu majam'iu a ƙauyen Kurmin Wali na jihar Kaduna, da ke arewa maso yammacin Najeriya a cewar Ƙungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN).
Shugaban…
An kashe jami,an ƴan Road Safety fiye da 100 a shekarar 2025 – Shugaban FRSC
Hukumar kiyaye haɗurra ta Najeriya FRSC ta ce an kashe jami’anta fiye da 100 yayin da suke bakin aiki a shekarar 2025 da ta gabata.
Hukumar ta bayyana cewa ƙaruwar yawan mutuwar jami’anta ya sa ta fara kira ga…
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) na tuhumar tsohon gwamnan kogi yahaya Bello da laifuka…
A ranar Laraba, 4 ga Fabrairu, 2026, Mai Shari’a Emeka Nwite na Babbar Kotun Tarayya da ke Maitama, Abuja, inda aka yi wa Shaida ta Bakwai (PW7) tambayoyi a ƙarƙashin rantsuwa.
A zaman kotun, lauyan masu gabatar da ƙara,…
Majalisar dunkin duniya ta ware dukkannin 4 ga fabareru ranar wayar da kan mutane akan cinwo daji…
A dukkannin ranar 4 ga watan Fabarairun kowacce shekara Majalisar dinkin Duniya ke warewa a matsayin ranar wayar da kan jama'a dangane da Ciwon Daji (Cancer).
A don haka ne ma kungiyar Masana kuma Kwararru a…
Yan bindiga sun kai hari kwara inda Ake fargabar waɗanda ƴan bindiga suka kashe sun kai 70
Jami’an agajin gaggawa na Red Cross a Najeriya sun ce ana fargabar adadin mutanen da ƴan bindiga suka kashe a jihar Kwara ya kai kusan 70, biyo bayan wani mummunan hari da aka kai a ƙauyen Woro.
Red Cross ta ce har…
Nuhu Ribadu ya ƙaddamar da shirin taimakawa matasa domin yaƙi da ta’addanci da fashi da makami a…
Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da wani sabon shiri na taimakawa matasa da nufin magance matsalolin tsaro kamar fashi da makami, ta’addanci da sauran ayyukan laifi a faɗin ƙasar nan.
An ƙaddamar da shirin mai suna (Safe…
DSS ta gurfanar da Malami da ɗansa kan zargin mallakar makamai ba bisa ƙa’ida ba.
Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS) ta gurfanar da tsohon Babban Lauyan Tarayya (AGF) kuma Ministan Shari’a, Abubakar Malami, tare da ɗansa Abdulaziz a gaban Kotun Tarayya da ke Abuja kan tuhume-tuhume guda biyar da suka shafi zargin…
Kungiyar darikar Kwankwasiyya ta musanta iƙirarin saka sharaɗi don sauya sheƙar Kwankwaso zuwa…
Ƙungiyar Kwankwasiyya ta musanta ikirarin da wasu ke yaɗawa na cewa jagaran tafitar Dokta Rabi'u Musa Kwankwanso ya saka sharaɗin komawarsa APC.
Wasu rahotonni da ke yawo musamman a shafukan sada zumunta sun yin…
Neco tasaki sakamakon jarabawar SSCE ta shekarar 2025
Hukumar Shirya Jarabawa ta Ƙasa (NECO) ta sanar da fitar da sakamakon jarabawar Babbar Sakandare ta (SSCE) ta shekarar 2025.
Da yake jawabi a hedikwatar hukumar da ke Minna, Jihar Neja, Rajistara NECO, Farfesa Dantani…
Ƙungiyar ƙwadago ta nigeria ta buƙaci ma’aikatan Abuja su koma bakin aiki
Ƙungiyar ƙwadago ta buƙaci ma’aikatan Abuja su koma bakin aiki bayan cimma matsaya da ministan babban birnin tarayya, Abuja, Nyesom Wike, biyo bayan taron sulhu da aka gudanar domin warware matsalolin da suka haifar da yajin aikin da ake…
Zanga zanga gobe a abuja bagu baja da baya – NLC da TUC
Ƙungiyoyin ƙwadago na NLC da TUC a Najeriya, sun ce suna nan daram kan ƙudirinsu na gudanar da zanga-zangar da suka shirya yi a gobe Talata.
Sun ce za su yi zanga-zangar ne domin nuna goyon bayansu ga ma’aikatan…
Babbar Kotun magistire mai lamba 34 a unguwar koki ta aike da Ibrahim sunday gidan kaso
Daga Babbar kotun Majistare Mai lamba 34 dake zaman ta a Unguwar Koki Karkashin jagorancin mai shari'ah Farouk Ibrahim Umar.
An Gurfanar da Ibrahim Sodey me kimanin shekaru 55 mazaunin Unguwar Rijiyar Zaki bisa zargin hada…
Wata baiwar Allah ta koka game da kasancewarta tafito daga babbar zuria anan kano amma hakan bai…
A yammacin ranar asabar din data gabata ne kafar yada labarai ta GTRHAUSA ta zanta da hafsat hashim usman Mai lalurar kugu wadda ke neman taimako
hafsat ta bayyana GTRHAUSA cewar ta gamu da lalurar kugo wadda yake…
Akalla gidaje biyu aka kone a karamar hukumar igabi ta jahar kaduna sakamakon rikicin matasa kan…
Aƙalla gidaje biyu ne aka ƙona tare kuma da jikkata shugabannin al'umma bayan wani rikici tsakanin matasa a karamar hukumar Igabi na jihar Kaduna.
Rikicin wanda ya ɓarke a ranar Lahadi zuwa safiyar litinin ,…
yan mata da matan aure da zawarawa sun amfana da koyon sana,oi domin dogoro da kai daga kungiyar…
kungiyar muryar matan arewa tayi bikin yayi dalibai 55 a a ranar asabar 31-1-2026 an gudanar da taron a gidan magajin garin kano dake yakasai
taron ya samu halartar shuwagabanni na siyasa da jagororin Al'umma…