Browsing Category

Labarai

An ceto mutane 166 da aka sace a Kajuru

An ceto ɗaukacin mutane 166 da ƴan bindiga suka yi garkuwa da su daga wasu majam'iu a ƙauyen Kurmin Wali na jihar Kaduna, da ke arewa maso yammacin Najeriya a cewar Ƙungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN). Shugaban…