Browsing Category
Labarai
Shugaban kungiyar matsakaitan yankasuwar kwanar singa Alh sammani gama mai nasibi ya bayyana cewa…
Shugaban kungiyar matsakaitan yankasuwar kwanar singa Alh sammani gama mai nasibi ya bayyana cewar, har yanzu suna tare da Shugaban kungiyar Darikar Kwankwasiyya na Duniya Dr Rabiu Musa kwankwaso a cikin jamiyyar NNPP duk da cewar wasu…
Sojojin Najeriya sunyi nasarar kashe wani kwamandan Boko haram a dajin Sambisa
Dakarun rundunar haɗin gwiwa ta Operation Hadin Kai da ke yankin arewa maso gabashin Najeriya, sun yi nasarar kashe wani babban jigo na ƙungiyar Boko Haram/ISWAP mai suna Abu Khalid.
An kashe Khalid wanda…
Kungiyar mutuka motocin haya rashen jahar kano sunroki gwamnati tawo musu dauki
Kungiyar manuka motocin haya ta kasa reshen jihar Kano tana ci gaba da yin kiraye kirayen Gwamnatin ta kawo musu dauki gaggawa saboda yadda tashar ta yi musu kadan .
Mataimakin shugaban kungiyar Alh Samaila sale…
Wata mahaukaciyar guguwa ta tunkari ƙasar Madagascar
Hukumar kula da yanayi ta ƙasar Madagascar ta fitar da sanarwar gargaɗi a yankunan da ke arewa maso yammacin ƙasar da ke cikin haɗari daga wata guguwa mai ƙarfin gaske.
Ta ce guguwar mai suna Fytia, tana gudun da ya kai…
Kotu ta kori ƙarar da wasu da aka yankewa hukuncin kisa a – Kwara
Kotun ɗaukaka ƙara da ke garin Ilorin a jihar Kwara ta tabbatar da hukuncin kisa da aka yanke wa wasu mutane biyar da aka samu da laifin fashi da makami a wani banki a garin Offa a shekarar 2018.
Daraktan sashen…
Sojojin Najeriya sun sami nasarar kashe manyan mayaƙan ISWAP
Dakarun rundunar hadin gwiwa ta Operation Haɗin Kai da ke aiki a yankin arewa maso gabshin Najeriya, sun sanar da nasarar kai wasu munanan hare-hare kan ƙungiyoyin ƴan bindiga
A cikin wata sanarwa da jami’in yaɗa…
Dalilin da ya sa gwamnonin APC ba su damu da barazanar tsige Fubara ba_Abdullahi sule
Gwamnan Jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya ce gwamnonin da aka zaɓa a ƙarƙashin jam’iyyar APC ba su damu sosai da yunƙurin tsige Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara ba, domin batun yana gaban kotu.
Sule ya bayyana hakan…
An Kama Wasu Ma’aurata da suka kitsa Garkuwa Da Kansu, Tare Da Karɓar Miliyan 10 Matsayin Kudin…
An kama wasu ma’aurata mazauna jihar Legas bisa zargin su da kitsa garkuwa da kansu tare da karɓar Naira miliyan 10 daga dangi da abokansu a matsayin kudin fansa.
Aminiya ta gano cewa ma’auratan, masu suna…
Sojojin Najeriya sun ceto wani fasto daga hannun ƴanbindiga a Enugu
Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta tare da haɗin gwiwar ƴan sa kai ta JTF da sauran hukumomin tsaro sun samu nasarar ceto wani fasto da aka sace, Reverend Johnson Anayo Onugwu, a jihar Enugu.
Andai …
Rundunar tsaron Najeriya ta tabbatar da cewa mayaƙan Iswap sun kai hari kan sojojinta a garin Sabon…
Rundunar ta ce an kai harin ne a ranar Alhamis ɗin da ta gabata, kuma ta ƙara da cewa mayaƙan sun yi amfani ne da jirage marasa matuƙa.
A sanarwar da rundunar tsaron ƙasar ta fitar, ta ce hare-haren sun yi sanadiyar…
Al’ummar Tudun Wada/Doguwa Sun bukaci Dr umar suleman umar (DRUSU )Ya Wakilce Su a Majalisar Ƙasa
Al’ummar ƙaramar hukumar Tudun Wada/Doguwa, daga garin Malan da ma sauran yankuna, sun bayyana amincewarsu da Dr. Umar Suleiman, wanda aka fi sani da DRUSU, domin ya wakilce su a Majalisar Tarayya.
Wannan…
Ana Zargin Jami’an Ƴansanda da Buɗe Wuta A Kan Masu Zanga Zangar Lumana A Lagos
Jami’an Ƴansanda a birnin Lagos dake Najeriya sun yi amfani da hayaƙi mai sa hawaye da kuma harsasai wajen tarwatsa masu zanga zangar lumana da suka je majalisar dokokin jihar domin bayyana ƙorafin su a kan rusa musu gidaje da gwamnatin…
Ƴansanda sun kama wani mutum ɗauke da abubuwa fashewa a Zamfara
Rundunar ƴansandan jihar Zamfara ta sanar da kama wani mutum bisa zargin mallakar abubuwan fashewa ba bisa ƙa’ida ba, a wani samame da aka kai a ranar 27 ga Janairu, 2027.
Samamen ya gudana ne da misalin ƙarfe 4:15 na…
Za mu taimaka wa Najeriya wajen yaƙi da matsalar tsaro – Erdogan
Shugaban ƙasar Turkiyya, Recep Tayyip Erdogan ya ce ƙasarsa a shriye take ta taimakawa Najeriya wajen yaki da ta’addanci, yayin da ƙasar ke neman taimakon ƙasashen duniya don magance matsalolin tsaro da suka haɗa da ƙaruwar satar mutane a…
Gwamnan jahar kano abba kabir yusuf ya maye gurbin wasu jami,an gwamnati da suka aje mukamansu da…
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya amince da wasu sabbin nade-nade tare da daga darajar wasu jami’ai, a wani yunkuri na ƙarfafa tafiyar da harkokin mulki a jihar kano.
Hakan na ƙunshe ne cikin wata sanarwa da…