Munajajantawa iyalan Hon Hamza Durba da karamar hukumar kibiya bisa saceshi da, wasu batagari sukayi :Honorable Kabiru Allhassan Rurum

PRESS RELEASE
21/3/2026.

Muna matukar Jimamin dauke Hon Hamza Durba da wasu batagari sukai a ranar asabar 21 -3-2026 a  karamar hukumar kibiya kuma  muna tattaunawa da hukumomin tsaro domin ganin an kubuto dashi lami lafiya..

 

 

 

 

RT HON KABIRU ALHASSAN RURUM.
(Wakilin kananan hukumomin Rano, Kibiya da Bunkure a majalisar kasa).

You might also like
Leave a comment