Ƙasashen Larabawa sunyi allah wadai kan kalaman jakadan Amurka a Isra’ila
Gwamnatocin ƙasashen Larabawa da na Musulmi sun yi alla-wadai da kalaman jakadan Amurka a Isra'ila Mike Huckabee, wanda ke nuni da cewa Isra'ila za iya mamaye yanki mai faɗin gaske a gabas ta tsakiya bisa hujjar Littafin Injila.
…
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wadanda ake zargi da satar motoci
Rundunar ’yan sandan Jihar Kano ta samu gagarumar nasara a yaki da satar ababen hawa, bayan kama wata ƙungiyar mutane shida da ake zargi da satar motoci tare da ƙwato motoci uku da aka sace.
A cewar sanarwar…
Shugaban kasa bola Ahmad tunibu ya sanya hannu kan gyaran sabuwar. dokar zabe ta shekarar 2026.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sanya hannu kan sabon gyaran Dokar Zaɓe ta 2026, wanda ya kawo ƙarshen tsarin wakilai (delegates) da ake amfani da shi wajen zaɓen ‘yan takara a cikin jam’iyyun siyasa.
…
Gobara Ta Lakume Dukiyoyi Sama da Naira Biliyan 5 a Kasuwar Singer da ke Kano
An samu mummunar gobara a Kasuwar Singer da ke Kano wadda ta lalata dukiyoyi da aka kiyasta darajarsu ta haura Naira biliyan 5.
Shugaban kasuwar, Junaid Zakari, ya bayyana hakan yayin da yake zantawa da manema…
Ma,aikatar wajen Najeriya tayi gargaɗi kan wasu masu daukan aiki dan yaki da kasashen waje
Ma'aikatar harkokin wajen Najeriya ta nuna fargaba kan abin da ta kira ƙaruwar ƴan ƙasar da ake ɗauka aiki ba bisa ƙa'ida ba domin yaƙi a ƙasashen waje.
A cikin wata sanarwa aka fitar ranar Lahadi,…
Shugaban karamar hukumar nasarawa ambasada yusuf ogan boye yaraba tallafi ga matasan karamar…
Shugabancin karamar hukumar Nassarawa ya jaddada kudirinsa na ci gaba da tallafawa 'ya'yan karamar hukumar Nassarawa da tallafin da za su dogara da Kawunansu.
Shugaban karamar hukumar ta Nassarawa Ambasada Yusuf…
El-Rufai Zai Gurfana a Gaban EFCC a Ranar Litinin
Malam Nasir El-Rufai zai gurfana a gaban Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) da misalin karfe 10:00 na safe a ranar Litinin.
Lauyansa, Ubong Esop Akpan, ya bayyana hakan ne yayin da yake mayar da martani kan…
Gwamna Fubara Ya Rushe Majalisar Zartarwa ta Jihar Rivers
Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya rushe Majalisar Zartarwa ta jihar nan take.
An sanar da rushewar ne a ranar Alhamis.
An kuma umurci dukkan kwamishinoni da masu ba da shawara na musamman da su mika ragamar aiki…
Jiragen sojojin ruwan Amurka sun yi tawo mugama da juna a kusa da Kudancin Amurka
Rundunar sojin Amurka da ke yankin kudancin Amurka ta tabbatar wa BBC cewa wani jirgin ruwan yaƙin sojin ruwan Amurka ya yi karo da wani jirgin ruwan da ke samar da man fetur a lokacin da suke aikin samar da mai.
…
Gwamnan jihar Sokoto yayi umarnin biyan ma’aikata albashi saboda Azumi
Gwamnan jihar Sokoto Ahmed Aliyu ya bayar da umarnin biyan ma'aikatan jihar albashin watan Fabarairu nan take, saboda ƙaratowar watan azumin Ramadana.
Gwmnan ya sanar da hakan ne a cikin wata sanarwa da ta…
Wata Guguwa a madagaska ta kashe aƙalla mutum 35
Aƙalla mutun 35 ne suka mutu bayan da wata guguwa mai ƙarfin gaske ta afka wa Madagascar, a cewar hukumar taƙaita afkuwar bala'o'i ta ƙasar.
Guguwar mai suna Gezani ta afka ne ranar Talata, inda ta lalata abubuwa a…
Hukumar FRSC ta sallami jami’aita 43 saboda rashin kulawar aiki
Hukumar kiyaye afkuwar haɗura ta ƙasa FRSC ta ɗauki matakin ladabtarwa mai tsauri inda ta sallami jami’ai 43 daga aiki sakamakon rashin biyayya da ɗabi’a maras kyau, wanda laifuka ne da suka aikata yayin aiki.
…
Kamfanin KEDCO ya koka kan matsalolin wutar a jihohin Arewa maso Yamma
Kamfanin rarraba wutar lantarki na Kano, KEDCO, ya bayyana matukar damuwa kan matsalolin da ke shafar samar da wuta daga Kamfanin Wutar Lantarki na Najeriya da kuma kamfanin rarraba wutar ta ƙasa TCN zuwa jihohin Arewa maso Yamma.
…
Hukumar shige da fice ta nigeria ta miƙa mata shida da aka ceto daga masu safarar mutane ga hukumar…
Hukumar Shige da Fice ta Najeriya (NIS) ta ceto mata shida da ake zargin an yi yunkurin safarar su zuwa ƙasar Masar ta hannun filin jirgin sama na Malam Aminu Kano da ke Kano.
A cikin wata sanarwa da kakakin…