Browsing Category
Labarai
Gwamnatin Sokoto za ta haramta ‘almubazzaranci’ a lokacin yayin bikin aure a jihar
Gwamnan jihar Sokoto Ahmad Aliyu ya ce gwamnatinsa za ta gabatar da dokokin haramta abin da ya kira almubazzaranci a lokacin aure a faɗin jihar.
gwamna Aliyu ya bayyana haka ne a lokacin ƙaddamar da masallaci da makamarantar zawiyyar…
Gwamnatin Anambra ta soke umarnin zaman gida ranar Litinin
Gwamnatin jihar Anambra ta sanar da dakatar da batun zaman gida a ranar Litinin a jihar "cikin gaggawa".
Hakan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa mai ɗauke da sa hannun sakatariyar hukumar kula da ilimi nma matakin farko ta jiha Mgbemena…
Gwamnan jahar Kano Abba kabir yusuf nashirin komawa jam,iyyar APC Ranar Litinin
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, na shirin komawa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a ranar Litinin, 26 ga Janairu, 2026, bayan ya fice daga jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) a ranar Juma’ar da ta gabata, kamar…
Gwamnan jahar jigawa umar namadi danmodi ya ware kujerun aikin Hajji 27 ga Malamai a Jihar
A wani mataki na ƙarfafa jagorancin addini da tabbatar da ingantaccen aikin Hajji,
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya bayar da kujerun Hajji guda 27 ga malamai, inda kowace Karamar Hukuma ta samu kujera ɗaya.
Wannan shiri ya yi…
Rundunar Sojojin kasarnan sun kama wata mata da ake zargin tana kai wa ƴan Boko Haram tabar wiwi
Dakarun rundunar hadin guiwa ta arewa maso gabas, Operation HADIN KAI, sun kama wata mata mai shekaru 65 da haihuwa, bisa zarginta da safarar miyagun ƙwayoyi ga ƴan ƙungiyar Boko Haram da ke kai hare-hare a sassan jihar Borno.
Wata sanarwa…
Jami’an Ƴan Sanda Sun 3 Kama Dodanni U A Akwa Ibom
Rundunar ƴan sanda a jihar Akwa Ibom ta kama dodanni uku da ake zargi da tayar da tarzoma da tsoratar da jama’a a karkashin guise ɗin al’adun dodanni.
Kakakin ƴan sandan jihar, Timfon John, ya shaida wa manema labarai a Uyo ranar Asabar…
Yan bindiga sun kashe mutum 6 a Jihar Neja – Ƴansanda
Ƴan sanda sun tabbatar da mmuuwar mutane 6 a ranar Juma'a a wani sabon hari da aka kai kusa da ƙauyen Wawa da ke jihar Neja a Najeriya.
A cewar rundunar ƴan sandan,ƴan bindigar sun yi wa wani uba da ɗansa kwanton ɓauna a lokacin…
Sojoji sun sha alwashin kuɓutar da masu ibada da aka sace a kaduna
Rundunar sojin Najeriya ta musanta iƙirarin cewa ta yi tafiyar hawainiya wurin kai ɗauki lokacin da aka kai hari a yankin Kurmin Wali da ke jihar Kaduna, inda aka sace masu ibada sama da 100 a ranar Lahadin da ta gabata.
Wasu daga…
Shettima ya dawo Najeriya bayan halartar taron tattalin arziki na duniya
Mataimakin shugaban ƙasar Najeriya Kashim Shettima ya koma Abuja bayan balaguron da ya yi inda ya shafe mako guda yana gudanar da harkokin diflomasiyya da tattalin arziki a ƙasashen Guinea-Conakry da Switzerland.
Wata sanarwa da…
Ana zargin wata Amarya da kashe mijinta ta hanyar samasa guba A jihar jigawa
Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, SP Shi’isu Adam, ya tabbatar da faruwar lamarin a cikin wata sanarwa da ya fitar ga manema labarai a Dutse, ranar Asabar.
Ya ce marigayin ya ci abincin rana a gidansa ne kafin daga bisani ya fara…
Jam,iyar NNPP ta mayar wa Abba Kabir martani kan ficewa daga jam’iyyar
Jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta yi kakkausar suka kan matakin da gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ɗauka na ficewa daga jam'iyyar, inda ta bayyana matakin a matsayin rashin mutunta masu kaɗa ƙuri’ar da suka ba shi…
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya fice daga jam’iyyar NNPP
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) bisa dalilin rikice-rikicen cikin gida da ke ƙara tsananta, tare da buƙatar kare babbar muradin al’ummar Jihar Kano.
Wannan…
Yan majalissar tarayya bangaren marasa rinjiye sun tabbatar da anyi sauye sauye a dokar haraji ba…
Bangaren marasa rinjaye na Majalisar Wakilai ya tabbatar da an yi sauye sauye ba bisa ƙa’ida ba a wasu dokokin haraji na ƙasar, ciki har da Sabuwar dokar haraji ta, 2025, bayan da Majalisar ta amince da su kuma Shugaban Najeriya, Bola Ahmed…
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya ziyarci shugaban ƙasa Bola Tinubu,
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde,ya ziyarci shugaban ƙasa Bola Tinubu, inda ya ce ya kai ziyarar ne domin tattaunawa da shugaban kasa kan "wasu batutuwan da suka shafi mulki" ba na siyasa ba.
Ganawar dai na zuwa ne a daidai lokacin da ake…
An Kama ’Yan Najeriya 11 a kasar thailand Kan Zargin Damfarar soyyaya
Hukumomin shige da fice da ’yan sanda a Thailand sun kama ’yan Najeriya 11 bayan tarwatsa wata kungiyar damfarar soyayya ta kasa da kasa da ke aiki a yankin Muang Thong Thani.
Wata kafar yada labarai ta cikin gida, Thailand News, ta ruwaito…