Browsing Category
Labarai
Dakarun rundunar hadin gwuiwa na operations hadin kai sungano wani Kato kabari da aka bunne…
Dakarun hadin gwiwa na Operation HADIN KAI sun gano wani katon kabari da ke dauke da gawarwakin kusan ’yan ta’adda 20 a yankin Timbuktu Triangle na jihar Borno. Gawarwakin na daga cikin ’yan ta’addan da aka kashe yayin hare-haren soji a…
Shugaban kasa bola Ahmad tunibu ya amince da tura jakadun nigeria 4 zuwa kasashen waje
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da tura jakadu huɗu daga cikin mutum 68 da Majalisar Dattawa ta tantance tare da amincewa da su a watan Disambar da ya gabata.
A cikin sanarwar da mai magana da yawun Fadar Shugaban…
Gwamna Abba Yusuf Ya Sake Tsayar da Ranar Sauya Sheka Zuwa APC
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya sake tsayar da wata rana domin sauya sheka daga jam’iyyar NNPP zuwa jam’iyya mai mulki ta APC, bayan dagewa da aka yi a lokuta da dama.
Majiyoyi sun bayyana cewa gwamnan ya sanar da hakan ne…
Kwamitin a hukumar NAHCON Ya Nemi Tinubu Ya Tsoma Baki, akan kudirinsu na son a Cire Shugaban…
Mambobin kwamitin gudanarwa na Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Ƙasa (NAHCON) sun rubuta takardar koke ga Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, suna neman a gaggauta cire shugaban hukumar kuma Babban Darakta, Abdullahi Saleh Usman, bisa zargin…
Wata babbar mota tayi ajalin mutane 3 yayin da mutane dadama suka jikkata a babar hanyar gombe
Mutane uku sun mutu, yayin da kimanin mutum 40 suka jikkata, sakamakon wani mummunan hatsarin mota da ya faru a kan babbar hanyar Gombe zuwa Potiskum, a Jihar Yobe, arewacin Najeriya.
Lamarin ya auku ne da misalin karfe 2:30 na rana a…
Inuwa Waya na taka muhimmiyar rawa wajen sauƙaƙa sauyin sheƙar gwamnan kano Abba kabir yusuf zuwa…
Tsohon ɗan takarar gwamnan Jihar Kano a ƙarƙashin jam’iyyar APC, Alhaji Inuwa Waya, na taka rawa sosai wajen sauƙaƙa sauyin sheƙar da ake shirin yi na Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, daga jam’iyyar NNPP zuwa APC.
Kakakin…
FRSC ta kama Mutumin Da Ke Yi Wa Jami’anta Sojan Gona Yana Ƙwace musu Babura A Kano
Hukumar Kiyaye Haɗura ta Ƙasa (FRSC) reshen Jihar Kano ta ce ta cafke wani mutum da ake zargi da yin wa jami’anta sojan gona, inda yake ƙwace babura daga hannun jama’a a wasu sassan jihar.
Jami’in hulɗa da jama’a na FRSC a Kano, Abdullahi…
Gwamnatin jahar jigawa ta kara karfafa hulda da IITA don habbaka harkar noma afadin jahar
Gwamnatin Jihar Jigawa ta ƙulla haɗin gwiwa da Cibiyar Binciken Noma ta Duniya (IITA) a wani bangare na ƙudirin Gwamna Malam Umar Namadi na sauya fasalin harkar noma a jihar.
Wannan ya biyo bayan wata babbar tawaga daga cibiyar, ƙarƙashin…
Bello turji yana tsaka mai wuya -commandan rundunar hadin gwiwar operations fansar yamma
Kwamandan Rundunar Haɗin Gwiwa ta Arewa maso Yamma wato Operation Fansan Yamma, Manjo Janar Warrah Idris, ya bayyana cewa ƙasurgumin ɗan bindiga Bello Turji na cikin matsanancin firgici da rudani sakamakon tsananta hare-haren da sojojin…
Kotu Ta Bada belin Malam Makwarari kan Naira miliyan 20
Kotun Majistrin ta ba da belin Malam Ibrahim Isa Makwarari kan Naira miliyan 20, bayan gurfanar da shi bisa zargin mallakar takardun filaye na bogi guda biyu.
An gurfanar da Malam Makwarari ne bisa zargin mallakar takardun fili guda biyu…
Shugaban hukumar NDLEA na kasa birgediya genar buba marwa mai ritaya ya baiyana nasarar da hukumar…
Shugaban Hukumar Yaƙi da Tu’ammali da Safarar Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa, NDLEA, Birgediya Janar Buba Marwa mai ritaya, ya bayyana cewa cikin shekaru biyar da suka gabata, hukumar ta kama mutane akalla dubu saba’in da bakwai da dari bakwai da…
An Sami Ƙaruwar Masu Cin Bashin Banki Basa Biya- CBN
Bankuna a Najeriya sun bayar da rahoton karuwar rashin biyan bashi a daga magidanta da kamfanoni duk da cewa samuwar rance da bukatar sa sun karu, a cewar binciken yanayin bashi na babban bankin Najeriya (CBN) na zangon karshe na shekarar…
Sojoji Sun Kashe Shugaban ‘Yan Ta’adda Munzir, Sun Kama Wasu 34 A Borno
Hedkwatar Tsaro (DHQ) ta ce sojoji sun kashe wani kwamandan ‘yan ta’adda, Munzir (wanda aka fi sani da Baa Yanziye), tare da wasu da dama a lokacin hare-haren sama da kuma kama ‘yan ta’adda 34 a cikin makonni biyu da suka gabata a yankin…
Shohuwar ministan manfetur ta nigeria diezani ta baiyana agaban kotu a london
Tsohuwar ministar harkokin man fetur ta Najeriya, Diezani Alison-Madueke, ta bayyana a gaban Kotun Southwark Crown da ke birnin Landan, kan shari’ar da ake yi mata na tuhumar cin hanci na fam 100,000 kamar yadda gidan talabijin na Channels…
Gwamna Abba kabir yusuf sun tattauna kan tsaro da ci gaban Kano da shugaban kasa bola tunibu…
Gwamnatin jihar Kano ta fitar da wata sanarwa domin yin ƙarin haske kan ganawar da gwamnan jihar, Abba Kabir Yusuf ya yi da shugaban Najeriya Bola Tinubu.
A yammacin Litinin ne gwamnan, abba kabir yusuf ya gana da Bola Tinubu,…