Browsing Category
Labarai
Tsohon Shugaban Karamar Hukumar Kumbotso kuma tsohon Mataimaki na Musamman ga tsohon Gwamnan Jihar…
A cikin wata sanarwa, Fanshekara ya miƙa ta’aziyyarsa ga iyalan waɗanda lamarin ya shafa, yana mai bayyana kisan a matsayin abin takaici da ba a saba gani ba a Karamar Hukumar Kumbotso.
Ya buƙaci Allah Maɗaukakin Sarki Ya jikan mamatan, Ya…
Rundunar Sojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga fiye da 40 a Borno’
Rundunar sojin saman Najeriya ta ce ta kashe ƴanbindiga fiye da 40 a wasu hare-haren haɗin giwwa ta sama a yankunan Azi da Musarram da ke jihar Borno.
Cikin wata sanarwa da daraktan hulɗa da jama'a a rundunar, Air Commodore Ehimen Ejodame…
Yan Majalisar Rivers sun buƙaci kotu da ta binciki shirin tsige Fubara
Majalisar dokokin jihar Rivers ta buƙaci babban alƙalin jihar ya kafa kwamitin bincike kan zargin aikata manyan laifuffuka da ake yi wa gwamna Siminalayi Fubara da Mataimakiyarsa, Ngozi Odu.
‘Yan majalisar sun ɗauki matakin ne a ranar…
Shettima ya Tashi daga Nigeria zuwa ƙasar Switzerland Domin halastar babban taron tattalin arziki…
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya bar Abuja domin halartar babban taron tattalin arziki na duniya karo na 56 da ake gudanarwa a kowace shekara a Davos, ƙasar Switzerland.
Kafin halartar babban taron, Shettima zai fara da…
Gwamnatin Tarayya ta gina Gidaje sama da dari da sauran ababan more rayuwa kamar yadda tayi…
Gwamnatin Tarayya ta gina Gidaje sama da dari da tituna tareda magudanar ruwa da Asibiti da sauran ababan more rayuwa a garin Tudun Biri kamar yadda tayi alkawari.
Shugaban Hulɗa da jama,a na hukumar Alhaji Nuhu Abdullahi shine ya…
Kwamishinan Lafiya na Kano Ya Karɓi Sabon Asibitin Kula da Lafiya a Matakin Farko a Garun Malam
Mai Girma Kwamishinan Lafiya na Jihar Kano, Dr. Abubakar Labaran Yusuf, tare da tawagarsa, sun kai ziyara garin Dorawar Sallau da ke Karamar Hukumar Garun Malam, domin karɓar sabon asibitin kula da lafiya da aka kammala gininsa daga hannun…
Gwamnatin Sokoto ta amince da kafa cibiyar jami’an tsaro a yankin Tidibale
Gwamnatin jihar Sokoto ta sanar da amincewa da kafa cibiyar tabbatar da tsaro a yankin Tidibale da ke jihar, inda ake zargin ‘yan bindiga da yi wa al’umma barazana tare da tursasa wasu barin muhallansu.
Gwamnatin ta bayyana haka…
Shugaba Tinubu Ya Amince Da Ƙarin Sabon Alawus Ga Farfesoshi -FG ASUU:
Gwamnatin Tarayya ta fara aiwatar da sabuwar yarjejeniyarta da Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), inda Shugaba Bola Tinubu ya amince da ingantattun tsare-tsaren jin dadin malaman, gami da sabon alawus na wata-wata wanda zai sa Farfesoshin…
Tsohon gwamnan kano Santa rabiu kwankwaso ya baiyana matsayinsa Kan komawa jam,iyar APC zan koma APC
Jagoran jam’iyyar NNPP kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce ba zai koma jam’iyyar APC ba sai an fayyace masa matsayinsa a jam'iyyar kuma sai an dawo da takardun manufofin da suka rubuta kan yadda za a tafiyar…
Gwamnatin Jihar kano ta shiryawa Yan jaridar yanar gizo Taron karawa juna sani na kwana biyu a Jahar…
Gwamnatin Jihar Kano ta shirya Bitar kwana biyu ga Yan jaridar yanar gizo a jahar jigawa don jaddada inganci aikin jaridar yanar gizo bisa gaskiya da da,a afadin jahar, inda ta bayyana kafafen yaɗa labaran a matsayin ginshiƙi wajen…
Zaftarewar ƙasa ta kashe mutum 18 a DR Congo
Zaftarewar ƙasa ta rutsa da wani ɓangare na ƙauyen Burutsi da ke yankin Kashebere na gabashin Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo, inda aƙalla mutum 18 suka rasa rayukansu a lardin North Kivu.
A halin da ake ciki, ana gudanar da aikin ceto…
Ƴan Bindiga Sun Sace Mutum 32, a Wani Hari da suka kai a Jihar Kaduna
ƴan bindiga sun yi awon-gaba da mutum 32, ciki har da ƙananan yara, tare da kashe mutum ɗaya a wani mummunan hari da suka kai garin Kadagen Kauru da ke Ƙaramar Hukumar Kajuru a Jihar Kaduna.
Rahotanni sun nuna cewa harin ya faru ne a daren…
Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Fayyace Gaskiya Kan Shari’ar Victor Solomon, Ta Karyata Jita-jitar Kafafen…
Gwamnatin Jihar Kaduna ta jaddada cewa an bi dukkan ka’idojin shari’a yadda ya dace, bisa hujjoji da shaidu na gaskiya inda ta karyata rahotonin kafafen sada zamunta dangane yanke hukuncin.
Da yake jawabi kan ce-ce-ku-cen da suka biyo…
Hukumar Yan sanda tace Ba za ta fitar da bayanai kan hare-haren Amurka a Sokoto ba
Rundunar ’Yan Sandan Najeriya ta bayyana cewa tana da bayanai kan hare-haren da Amurka ta kai kan ’yanbindiga a arewa maso yammacin jihar Sokoto, amma ba za ta fitar da su ga jama’a ba.
Kakakin rundunar, Benjamin Hundeyin ne ya bayyana…
An buɗe Sakandiren Ƴanmata ta Maga watanni biyu bayan kai wa makaratarhari
Gwamnatin jihar Kebbi ta sanar da sake buɗe makarantar Sakandiren ƴanmata ta Maga, inda aka sace ƴanmata 24 kafin daga baya a ceto su.
Kwamishiniyar makarantun Firamare da Sakandare a jihar, Dakta Halima Bande, ita ce ta bayyana…