Browsing Category

Labarai

Zaftarewar ƙasa ta kashe mutum 18 a DR Congo

Zaftarewar ƙasa ta rutsa da wani ɓangare na ƙauyen Burutsi da ke yankin Kashebere na gabashin Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo, inda aƙalla mutum 18 suka rasa rayukansu a lardin North Kivu. A halin da ake ciki, ana gudanar da aikin ceto…