Browsing Category
Labarai
Kotu ta wanke DCP Abba kyari kan zarge zargen da ake masa
Babbar kotun tarayyar Najeriya ta sallami dakataccen mataimakin kwamishinan 'yansanda Abba Kyari, ta kuma wanke shi daga wasu zarge-zargen da ake masa.
Mai shari'a James Omotosho ne ya yanke…
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta fara shirin Tsige Mataimakin Gwamna Aminu Abdussalam Gwarzo Bisa…
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta sanya hannu kan wata takardar sanarwa domin fara shirin tsige Mataimakin Gwamnan Jihar Kano, Aminu Abdussalam Gwarzo, bisa zarge-zargen aikata manyan laifuka na rashin da’a, cin zarafin mukami da kuma karya…
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yabawa Shugaban Ƙasa bayan amincewar Majalisar Zartarwa…
A wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya fitar, Gwamna Yusuf ya bayyana wannan amincewa a matsayin wani babban ci gaba na tarihi da zai sauya fasalin hanyoyin Kano tare da ƙarfafa matsayin jihar a…
Jam,iyyar hamayya ta ADC ta soki yadda ake tafiyar da shari’o’in Malami da El-Rufai
Jam'iyyar haɗaka ta ADC ta yi suka kan yadda ake tafiyar da shari'o'in tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai da tsohon ministan shari'a Abubakar Malami tana mai cewa ya kamata a yi amfani da adalci ga kowa ba tare da nuna son rai na siyasa…
Tuninin mafarki yasa Wani Mutum Ya Kashe Ɗan’uwansa
Rundunar ’yansandan Jihar Oyo a kudu maso yammacin Najeriya ta sanar da kama wani mutum mai shekaru 43 bisa zargin hallaka babban ɗan’uwansa, bayan ya yi ikirarin cewa marigayin ya harbe shi a mafarki.
…
Jam’iyyar APC ta zabi sabbin mambobin kwamitin zartarwa na jiha domin jagorantar harkokin…
An gudanar da zaben ne a daren Talata, inda aka zabi Umar Haruna Doguwa a matsayin sabon Shugaban Jam’iyyar na Jiha. Doguwa ya yi murabus daga mukaminsa na Kwamishinan Albarkatun Ruwa na Jihar Kano domin tsayawa takarar wannan kujera ta…
Hukumar tsaro ta civil defence ( NSCDC ) reshen Jihar Kano ta gargadi ‘yan kwangila da masu…
Kwamandan rundunar a jihar Mohammed Hassan-Agalama, ya bayyana hakan a wata sanarwa da jami’in hulɗa da jama’a na rundunar, Ibrahim Idris-Abdullahi, ya fitar a jahar Kano ranar Talata.
…
Shugaban kasa bola Ahmad tunibu ya nada Taiwo. Oyedele a matsayin Ministan Ƙasa na Ma’aikatar…
A cewar sanarwar da mai baiwa shugaban ƙasa shawara kan harkokin yaɗa labarai, Bayo Onanuga ya fitar, an aika sunan Oyedele zuwa Majalisar Dattawa domin tantancewa, ta hannun Shugaban Majalisar, Godswill Akpabio.
…
Gwamnan jahar sokoto Ahmad Aliyu yace gwamnatinsa ba za ta amince da cin hanci da rashawa ba
Gwamnan jihar Sokoto Ahmed Aliyu ya "gargaɗi" manyan ma'aikatan gwamnatin jihar game da rashawa, tare da bayyana cewa gwamnatinsa ba za ta lamunci hakan ba.
Wata sanarwa da daraktan yaɗa labarai da…
Kanfain mai na dangotte ya kara farashin fetur
Matatar man Dangote ta ƙara farashin man fetur daga naira 774 zuwa naira 874 kan kowanne lita, lamarin da ya haifar da damuwa game da yiwuwar tashin farashin fetur a faɗin Najeriya.
Jaridar Vanguard ta…
Wasu yara hudu sun nutse a ruwa a jahar edo
Yara biyu sun mutu yayin da wasu biyu suka tsira bayan sun nutse a wani wurin tara ruwan ambaliya da ke titin Erediauwa, kusa da Sapele Road, a ƙaramar hukumar Ikpoba-Okha ta Jihar Edo.
Lamarin ya faru ne a…
Shugaban hukumar inec: ba za mu ce komai zai tafi daidai ɗari bisa ɗari a zaɓen 2027 ba
Shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa, Joash Amupitan ya bayyana wa ‘yan Najeriya cewa hukumar na da ƙarfin aika sakamakon zaɓe ta na’ura a zaɓen 2027, amma ba zai iya tabbatar da cewa komai zai tafi daidai ɗari bisa ɗari ba.…
Dakarun Sojin nigeria Sun dakile wani hari. tare. da Ƙwato Dabbobi 257 A Kano
Dakarun Soji ƙarƙashin dakarun haɗin gwiwa na JTF sun ƙwato dabbobi 257 bayan daƙile wani harin ɓarayin shanu a ƙaramar hukumar Gwarzo ta Jihar Kano.
Aikin, wanda dakarun sojin ƙasa na Rundunar 3 Brigade ke…
Alƙalin da ke sauraron shari’ar Malam Nasiru El-Rufai ya ɗauki hutu
Mai shari’a Justice Belgore, wanda ke sauraron ƙarar da tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El‑Rufai ya shigar na tauye masa haƙƙinsa ya sanar da cewa zai tafi hutu, lamarin da ya sa ya mayar da ƙundin shari’ar ga babban alƙalin babban birnin…
Gwamnan Adamawa Ahmadu Fintiri ya koma jam,iyyar APC
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, ya sanar da sauya sheƙarsa zuwa jam’iyyar APC a hukumance.
A jawabin da ya yi wa al’ummar jiha a ranar Juma’a, gwamnan ya ce ya ɗauki matakin ne tare da duka…