Musbahu Kano Musbahu Kano - Al'adu & Dambe

  • Home
  • About
  • Privacy Policy
  • Contact
Musbahu Kano
Labarai

Shugaban Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano, Alhaji Ibrahim Abubakar Matawalle, ya gargadi masu amfani da kafafen sada zumunta da su ji tsoron Allah wajen…

Labarai

Hukumar NDLEA ta kama Ting Hung Kiong yar asalin kasar china bisa…

Labarai

Rundunar ‘yan sandan Jihar Katsina tayi nasarar cafke wata ƙungiyar…

Labarai

Mataimakin shugaban kasa Shettima zai wakilci Tinubu bikin rantsar…

Labarai

Yan sanda sun kama mutum 3 kan kisan gilla da aka yi wa wasu mutane…

Labarai

Shugaban kasa bola Ahmad tunibu ya sanya hannu kan gyaran sabuwar. dokar zabe ta shekarar 2026.

Shugaban  ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sanya hannu kan sabon gyaran Dokar Zaɓe ta 2026, wanda ya kawo ƙarshen tsarin wakilai (delegates) da ake amfani da shi wajen zaɓen ‘yan takara a cikin jam’iyyun siyasa. …
Labarai

Gobara Ta Lakume Dukiyoyi Sama da Naira Biliyan 5 a Kasuwar Singer da ke Kano

An samu mummunar gobara a Kasuwar Singer da ke Kano wadda ta lalata dukiyoyi da aka kiyasta darajarsu ta haura Naira biliyan 5. Shugaban kasuwar, Junaid Zakari, ya bayyana hakan yayin da yake zantawa da manema…
Labarai

Ma,aikatar wajen Najeriya tayi gargaɗi kan wasu masu daukan aiki dan yaki da kasashen waje

Ma'aikatar harkokin wajen Najeriya ta nuna fargaba kan abin da ta kira ƙaruwar ƴan ƙasar da ake ɗauka aiki ba bisa ƙa'ida ba domin yaƙi a ƙasashen waje. A cikin wata sanarwa aka fitar ranar Lahadi,…
Labarai

Shugaban karamar hukumar nasarawa ambasada yusuf ogan boye yaraba tallafi ga matasan karamar…

Shugabancin karamar hukumar Nassarawa ya jaddada kudirinsa na ci gaba da tallafawa 'ya'yan karamar hukumar Nassarawa da tallafin da za su dogara da Kawunansu. Shugaban karamar hukumar ta Nassarawa Ambasada Yusuf…
Labarai

El-Rufai Zai Gurfana a Gaban EFCC a Ranar Litinin

Malam Nasir El-Rufai zai gurfana a gaban Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) da misalin karfe 10:00 na safe a ranar Litinin. Lauyansa, Ubong Esop Akpan, ya bayyana hakan ne yayin da yake mayar da martani kan…
Labarai

Gwamna Fubara Ya Rushe Majalisar Zartarwa ta Jihar Rivers

Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya rushe Majalisar Zartarwa ta jihar nan take. An sanar da rushewar ne a ranar Alhamis. An kuma  umurci dukkan kwamishinoni da masu ba da shawara na musamman da su mika ragamar aiki…
Labarai

Jiragen sojojin ruwan Amurka sun yi tawo mugama da juna a kusa da Kudancin Amurka

Rundunar sojin Amurka da ke yankin kudancin Amurka ta tabbatar wa BBC cewa wani jirgin ruwan yaƙin sojin ruwan Amurka ya yi karo da wani jirgin ruwan da ke samar da man fetur a lokacin da suke aikin samar da mai. …
Labarai

Gwamnan jihar Sokoto yayi umarnin biyan ma’aikata albashi saboda Azumi

Gwamnan jihar Sokoto Ahmed Aliyu ya bayar da umarnin biyan ma'aikatan jihar albashin watan Fabarairu nan take, saboda ƙaratowar watan azumin Ramadana. Gwmnan   ya sanar da hakan ne a cikin wata sanarwa da ta…
Labarai

Wata Guguwa a madagaska ta kashe aƙalla mutum 35

Aƙalla mutun 35 ne suka mutu bayan da wata guguwa mai ƙarfin gaske ta afka wa Madagascar, a cewar hukumar taƙaita afkuwar bala'o'i ta ƙasar. Guguwar mai suna Gezani ta afka ne ranar Talata, inda ta lalata abubuwa a…
Labarai

Hukumar FRSC ta sallami jami’aita 43 saboda rashin kulawar aiki

Hukumar kiyaye afkuwar haɗura ta ƙasa FRSC ta ɗauki matakin ladabtarwa mai tsauri inda ta sallami jami’ai 43 daga aiki sakamakon rashin biyayya da ɗabi’a maras kyau, wanda laifuka ne da suka aikata yayin aiki. …
Labarai

Kamfanin KEDCO ya koka kan matsalolin wutar a jihohin Arewa maso Yamma

Kamfanin rarraba wutar lantarki na Kano, KEDCO, ya bayyana matukar damuwa kan matsalolin da ke shafar samar da wuta daga Kamfanin Wutar Lantarki na Najeriya da kuma kamfanin rarraba wutar ta ƙasa TCN zuwa jihohin Arewa maso Yamma. …
Labarai

Hukumar shige da fice ta nigeria ta miƙa mata shida da aka ceto daga masu safarar mutane ga hukumar…

Hukumar Shige da Fice ta Najeriya (NIS) ta ceto mata shida da ake zargin an yi yunkurin safarar su zuwa ƙasar Masar ta hannun filin jirgin sama na Malam Aminu Kano da ke Kano. A cikin wata sanarwa da kakakin…
Labarai

kwamatin majalisar wakilai mai kula da rundunar sojin saman nigeria yagana babban hafsan sojin sama…

Labarai

SHUGABA TINUBU YA NAƊA SHUGABA DA MEMBOBIN HUKUMAR NEMSA YA KUMA NAƊA MAGAJI DA’U ALIYU A MATSAYIN…

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa Hon. Magaji Da’u Aliyu a matsayin Manajan Darakta   na Sheda Science and Technology Complex (SHESTCO), Abuja. SSHESTCO hukuma ce dake  da  alhakin gudanar da bincike da haɓaka fasaha (research and…
Labarai

Majalissar dattijai ta amince da dokar zabe ta aika sako kai tsaye ta na,ura daga rufar zabe

Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da wani muhimmin sashe a cikin gyaran dokar zaɓe da ya wajabta aika sakamakon zaɓe kai tsaye ta na’ura daga rumfunan kaɗa ƙuri’a, domin jama’a su ga sakamakon ba tare da jinkiri ba. …
Loading ... Load More Posts No More Posts

Archives

  • May 2026
  • April 2026
  • March 2026
  • February 2026
  • January 2026
  • December 2025

Categories

  • Dambe
  • History
  • Labarai
  • Privacy Policy
  • About
  • Contact
© 2026 Musbahu Kano - All Rights Reserved.
  • Home
  • About
  • Privacy Policy
  • Contact