Browsing Category
Labarai
NEMA takarbi yan Nigeria da suka dawo daga jamhoriyar nijar da suka sauka a filin jirgin sama…
Shugaba sashin ayyuka na hukumar NEMA rashen jahar Kano, Dr. Nura Abdullahi, ya ce komawar ta kasance ta son rai, ba tilastawa ba, kuma Gwamnatin Tarayya ce ta dawo da su ta Ma’aikatar Harkokin Waje.
…
NCC Ta Umurci Kamfanonin Sadarwa na nigeria Su Biya Diyya Ga Masu mu,amala dasu Saboda Mummunan…
Hukumar kula da harkokin sadarwa ta Najeriya (Nigerian Communications Commission – NCC) ta umurci kamfanonin sadarwa da su rika biyan diyya ga masu amfani da layukan waya idan aka samu rashin ingancin network a wasu yankuna da ya gaza…
Rundunar Sojoji nigeria Sun Ceto Mutane 3 da Aka Sace, Sun kuma Dakile wani Hari a Bama
Sojojin Operation HADIN KAI sun ceto wasu fararen hula uku da aka sace bayan sun dakile yunkurin garkuwa da mutane a Karamar Hukumar Bama ta Jihar Borno.
A cewar wata sanarwa da Laftanar Sani…
Al,ummar unguwar giginyu sunyi kira ga gwamnatin jahar kano da takawo musu dauki kan wata gada…
An yi kira ga Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamnan Kano injiniya Abba Kabir Yusuf, da ta taimakawa alummar mazabar giginyu dake karamar hukumar Nassarawa, bisa wata gada da ake tsallakawa da tayi sanadiyyar mutuwar mutane da ma…
Kotu Ta Ba da Sammacin Kama Tsohon Minista Kabiru Turaki SAN
Wata Babbar Kotun Babban Birnin Tarayya Abuja ta bayar da sammacin kama (bench warrant) a kan Kabiru Tanimu Turaki (SAN), tsohon Ministan a Najeriya.
Kotun da Mai Shari’a Keke Meke ke jagoranta ta kuma ƙi…
Kakakin Firaministan Isra’ila Ze’ev Agmon Ya Yi Murabus daga mukaminsa adai dai lokacin da yaki…
Rahotanni daga kafafen yaɗa labarai na Isra’ila sun bayyana cewa Ze’ev Agmon, kakakin Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu, ya yi murabus daga mukaminsa.
Wannan murabus ya zo ne a wani…
Gwamnan Kano abba kabir yusuf Ya Sauke Shehu Wada Sagagi daga Mukaminsa na Kwamishinan
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sauke Alhaji Shehu Wada Sagagi daga nadinsa a matsayin Kwamishinan Zuba Jari, Kasuwanci da Masana’antu nan take.
Sanawar na dauke da sahannun magana da yawun gwamnan, Sunusi Bature Dawakin…
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya nuna farin ciki kan nasarar saukar jirgin gwaji na farko a…
Mai magana da yawunsa, Sulaiman Bala Idris, ya bayyana a wata sanarwa cewa jirgin ya sauka da misalin ƙarfe 4:30 na yamma a ranar Lahadi.
Ya ce jirgin, kirar Bombardier Challenger 605 wanda gwamnatin tarayya…
Kungiyar tsofaffin Daliban makarantar sakandire ta Goverment senior secondary school warure wadda a…
Taron wanda ya gudana a farfajiyar makarantar dake a unguwar Gwale a cikin Birnin kano.
Da yake jawabi sakataren tsare tsare na kungiyar saifullah ibrahim yace sun gudanarda taron ne domin kara kulla zumunci…
Iran tace Zata mayar da martani daidai da irin barazanar da aka yi mata
Iran ta ce za ta mayar da martani ga duk wata barazana daidai da irin tasirin da take da shi domin kare kanta, kamar yadda rundunar juyin juya halin Iran IRGC ta bayyana a cikin wata sanarwa.
…
Tsohon Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar Labour Party a zaben 2023, Peter Obi, ya kai ziyara…
Taron ya gudana ne a gidan Kwankwaso da ke Miller Road, tare da halartar gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, da Sanata Seriake Dickson, da kuma mai fafutukar siyasa Naajatu Mohammed, tare da wasu manyan baki.
…
Munajajantawa iyalan Hon Hamza Durba da karamar hukumar kibiya bisa saceshi da, wasu batagari…
PRESS RELEASE
21/3/2026.
Muna matukar Jimamin dauke Hon Hamza Durba da wasu batagari sukai a ranar asabar 21 -3-2026 a karamar hukumar kibiya kuma muna tattaunawa da hukumomin tsaro domin ganin an kubuto dashi lami lafiya..
…
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai na Ƙasa, Mohammed Idris, yace hukumomin tsaron nigeria suna…
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai na Ƙasa, Mohammed Idris, ya bayyana cewa hukumomin tsaro suna aiki dare da rana domin kare rayuka da dukiyoyin ‘yan ƙasa, tare da ɗaukar matakai masu ƙarfi don inganta tsaro a ƙasar.
…
Dsp Barau jibrin ya karɓi kwamitin IGP, kan kafa yan sadan jahohi
Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Barau I. Jibrin, ya karɓi mambobin kwamitin jagoranci na Nigeria Police Force a wata ziyarar girmamawa. An kafa kwamitin ne domin samar da tsarin kafa ‘yan sandan jihohi.
…
Gwamnatin Jihar Kano ta fitar da tsare tsaren yadda za,a gudanar da gudanar da bikin Eid al-Fitr…
Gwamnati ta ce ta samu sahihan bayanan tsaro da ke nuna cewa wasu mutane na shirin haddasa rikici a lokacin bikin Sallah, don haka dole ne a ɗauki matakan kariya domin tabbatar da zaman lafiya da kare rayuka da dukiyoyi.
…