Browsing Category
Labarai
Jam’iyyar Labour Party ta ayyana ranar 23 ga Mayu, 2026 domin gudanar da zaben fidda gwani na…
Mai ba shugaban rikon kwarya shawara kan harkokin yaɗa labarai, Ken Asogwa, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar a Abuja.
Ya ce wannan na daga cikin jadawalin da kwamitin zartarwa na kasa…
Wakilan gwamnan Abba Kabir Yusuf sun gana da Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, a fadar Gidan…
Tawagar gwamnan Abba Kabir Yusuf ta gana da Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, a fadar Gidan Rumfa bayan buda baki (Iftar), lamarin da ya kara jawo hankalin jama’a kan rikicin sarautar Kano da kuma shirye-shiryen bikin Sallah.
…
Tinubu zai gana da Sarki charles III a ranar laraba a birnin landon
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu zai gana da Sarki Charles III a yau ranar Laraba domin ƙarfafa dangantakar ƙasashen biyu da gano damar ƙarin zuba hannun jarin ƴan kasuwa.
Duk da cewa…
Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Hutu karamar sallah
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Alhamis 19 ga Maris da Juma’a 20 ga Maris 2026 a matsayin ranakun hutu domin bikin Eid al-Fitr,
Ministan harkokin cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo,…
Gwamnatin jahar Kano Ta Fitar da Sabbin Bayanan kan Rikicin. Hawan sallah “Sarakuna Biyu”
Shirin gudanar da Hawan Sallah a Kano ya sake jawo hankalin jama’a, sakamakon rikicin sarauta da ke tsakanin bangarori biyu, inda ake samun sabani kan wanda zai jagoranci bikin.
Mai ba…
Sarkin Musulmi Ya Bukaci Afara duba watan Sallah Ranar Laraba
Sarkin musulmi Muhammad Sa’ad Abubakar, ya bukaci al’ummar Musulmi a fadin Najeriya da su fara neman ganin jinjirin watan Shawwal da zai nuna karshen azumin watan Ramadan.
A cikin wata sanarwa da…
Shugaban kasa bola Tinubu Ya Umurci Shugabannin Tsaro Su Koma Maiduguri
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya umurci shugabannin hukumomin tsaro da su koma birnin Maiduguri domin su jagoranci shawo kan matsalar tsaro a yankin.
Wannan mataki na zuwa ne bayan…
An Kama wani Jami’in Sojin Sama na Najeriya Kan zargin Harbin wani mutum da Ya Yi Sanadin Mutuwarsa…
An kama wani jami’in Sojin Sama na Najeriya (NAF) bayan ya harbe wani mutum har lahira a unguwar Harmony Estate da ke kan titin Eliozu a birnin Port Harcourt, Jihar Rivers.
Rahotanni sun nuna cewa lamarin…
Gwamnan kano Abba kabir yusuf ya amince da rushe ma,aikatar ilimi mai zurfi (ministry of higher…
Hakan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da kakakin gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya fitar a ranar Lahadi.
Yadda sabon tsarin zai kasance
Bayan wannan gyara:
Sabuwar ma’aikatar za ta kasance Ma’aikatar Ilimi.
Za a…
Wasu da ake zargin yan daba ne sun tarwatsa taron jam,iyyar ADC a jahar River
Rundunar ‘yan sanda ta jihar river ta bayyana cewa wasu da ake zargin ‘yan daba ne na siyasa sun kai hari tare da tarwatsa taron jam’iyyar.
Mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan jihar, ASP Sunday…
Gwamnatin Kano Ta Amince da Biyan Albashin watan Maris
Gwamnatin Jihar Kano ta amince da fara biyan albashin watan Maris na shekarar 2026 ga ma’aikatan gwamnati tun da wuri domin ba su damar shirya bukukuwan Eid al-Fitr cikin sauƙi.
A cewar Mukaddashiyar Shugabar…
Gwamnatin jahar Kano Ta Amince da Ayyukan Ci Gaba da suka kai Naira Biliyan 310 a Sassa Daban-daban…
Majalisar Zartarwa ta Jihar Kano ta amince da ayyuka da shirye-shirye da kudinsu ya haura Naira biliyan 310, domin inganta ababen more rayuwa, ilimi, lafiya, gidaje, da sauran muhimman fannoni a fadin jihar.
…
Hukumar kula da yanayi ta kasa (Nimet) tace akwai yiwuwar Kano, Sokoto da jihohi tara na iya…
Hukumar kula da yanayi ta NiMet ta fitar da gargaɗi cewa jihohi 11 na Arewa, ciki har da Kano da Sokoto, na cikin haɗarin fuskantar barkewar cutar sankarƙau yayin da yanayin bushewar kakar rani ke ƙaruwa.
…
Gwamnan jahar Sokoto ya amince da biyan ma’aikatan jihar albashin watan Maris, 2026.
Gwamnan Jihar Sokoto Ahmed Aliyu, ya amince da fara biyan albashin watan Maris ga ma’aikatan gwamnati kafin bukukuwan ƙaramar Sallah, da za a gudanar.
Hakan na cikin sanarwar da Daraktan Yaɗa Labaran Gwamnan…
Majalisar Wakilai ta Najeriya ta ba da shawarar tarar Naira miliyan 10 ko daurin shekaru biyu ga…
Majalisar Wakilai ta Nigeria ta amince da wani gyara ga dokar zaɓe da zai sanya tsauraran hukunci ga duk wanda aka samu yana da rajista a jam’iyyun siyasa fiye da ɗaya.
Gyaran da aka yi wa Electoral Act…