Browsing Category
Labarai
Ministan tsaron Najeriya yana tantaunawa da manyan hafsoshin tsaro nasar
Ministan Tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya, ya gayyaci duka manyan hafsoshin sojin ƙasar zuwa ofishinsa kan ƙaruwar hare‑haren ƴanbindiga a baya-baya nan kan sansanonin soji a yankin arewa maso gabashin ƙasar.
…
Yakin Iran da Isra,ila Gwamnatin Najeriya ta fara kwashe ‘yan ƙasarta daga Iran
Gwamnatin Najeriya ta fara kwashe 'yan ƙasarta daga ƙasar Iran da suka nuna buƙatar a dawo dasu gida, tare da raka su ta kan iyakar ƙasar Armeniya domin tabbatar da tsaron lafiyarsu a yayin da ake ci gaba da samun tashe-tashen hankula a…
Jami,an hukumar NDLEA ta tarwatsa wasu wuraren sayar da miyagun ƙwayoyi a Kano, ta kuma kama mutane…
Hukumar Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa (NDLEA) reshen Kano ta ce ta tarwatsa wurare da dama da ake sayar da miyagun ƙwayoyi a faɗin jihar, tare da kama mutane 56 a wani samame da aka gudanar cikin kwanaki uku.
…
Kungiyar Lauyoyin Gwamnati ta kasa Reshen jahar Kano Ta Fara Yajin Aikin sai baba ta gani
Kungiyar Lauyoyin Gwamnati ta Najeriya reshen Jihar Kano (Law Officers Association of Nigeria ta sanar da fara yajin aiki sai baba tagani daga yau Talata, 11 ga Maris, 2026, sakamakon korafe-korafe da suka ce gwamnatin jihar ta kasa…
Harin masu Ƙwacen Waya Yayi sanadiyar Mutuwar Yaya da Ƙani a Kano
Wasu matasa, ƴan ɗaki ɗaya, Sadiq Isyaku da Auwalu Isyaku sun rasu a wani kudiddifi a unguwar Kureken Sani a jihar Kano.
Jami’in hulda da jama’a na hukumar kwana-kwana ta jihar Kano, Saminu Yusuf Abdullahi…
Kotu Ta Dage Shari’ar Malami da Ɗansa Kan Zargin Tallafa wa Ta’addanci Zuwa 15 ga Afrilu
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta dage sauraron shari’ar da ake yi wa tsohon Ministan Shari’a kuma Babban Lauyan Tarayya, Abubakar Malami, da ɗansa Abdulaziz Malami, kan zargin tallafa wa ta’addanci da kuma mallakar bindigogi ba bisa…
Wasu fusatantun mutane sun harbe wani Jami’in. Civil defence har lahira (NSCDC) a Jihar Rivers
Wani jami’i na rundunar Nigeria Security and Civil Defence Corps (NSCDC) daga sashen Special Mining Marshal ya mutu bayan an harbe shi a ranar Litinin a ƙauyen Umunwantu Village, cikin al’ummar Umuechem Community da ke ƙaramar hukumar Etche…
Gwamnan Jihar Zamfara yayi karin haske kan dalilinsa nakomawa jam,iyyar APC
Dauda Lawal, ya bayyana cewa rikicin cikin gida da kuma shari’o’in da suka dabaibaye tsohuwar jam'iyyarsa ta PDP ne babban dalilan da suka sa ya fice daga jam'iyyar zuwa APC.
A ranar Litinin ne gwamnan ya sanar da sauya sheƙarsa…
Da Dumi Dumi: Kotun Ɗaukaka Ƙara ta Tabbatar da Hukuncin da Ya Hana INEC Amincewa da Taron PDP na…
Kotun Ɗaukaka Ƙara da ke Abuja ta tabbatar da hukuncin da Kotun Tarayya ta yanke a Abuja, wanda ya hana Hukumar Zaɓe ta Ƙasa Independent National Electoral Commission (INEC) amincewa da babban taron jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP)…
Jami’an hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA tayi nasarar kama wani tsohon…
Jami’an Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Nijeriya (NDLEA) sun kama wani tsohon kansila a Jihar Legas tare da kama wasu miyagun ƙwayoyi a jihohi daban-daban na ƙasar, a wani ɓangare na ƙara kaimi da suke yi wajen yaƙi da…
Yunkurin tsige mataimakin gwamna. kungiyar kwankwasiya ta mai da martani kan Almundahanar biliyan…
Kungiyar darikar siyasar Kwankwasiyya a Jihar Kano ta mayar da martani kan zargin almundahanar Naira biliyan 1.1 da ake yi wa Mataimakin Gwamnan jihar, Aminu Abdussalam Gwarzo, inda ta ce tana da takardu da ke nuna cewa an fitar da kudin…
Rundunar. Yan Sandan jahar edo Sun Kama Mutane 65 da Ake Zargi da Garkuwa da Mutane, Sun kuma…
Rundunar ‘yan sandan Jihar Edo. ta kama mutane 65 da ake zargi da aikata laifin garkuwa da mutane, tare da kwato kudi har Naira miliyan 1,850,000 da ake zargin kudin fansa ne, a yankin Aviele.
Mai…
Rundunar sojin Najeriya tayi nasarar kashe ƴanbindiga 45 a Katsina
Jami'ai a rundunar sojin Najeriya na cewa sun kashe ƴanbindiga 45 da suka kai hari wani ƙauye a jihar Katsina da ke arewacin ƙasar.
Lamarin ya faru ne ranar Juma'a da maraice kamar yadda hukumomin jihar…
Shugaba bola Ahmed tunibu ya amince da tura jakadun nigeria zuwa kasashen da zasuyi aikinsu
Ga jerin Sunayen Jakadun da aka naɗa da wuraren aikinsu.
●Lt. Gen. Abdulrahman Dambazau – Beijing, China
●Sen. Jimoh Ibrahim – Majalisar Ɗinkin Duniya (UN)
●Sen. Ita Enang – Afirka ta Kudu
●Okezie Ikpeazu – Spain
●Prof. Isaac Adewole –…
Shugaban kasa bola Tinubu ya tura jakadun Najeriya 65 zuwa ƙasashe
Shugaban. Bola Tinubu ya sanar da aika jakadun Najeriya zuwa ƙasashen duniya domin wakiltar ƙasar a can.
Wannan na zuwa ne bayan majalisar dattawar ƙasar ta tantance jakadun a watan Disamban shekarar 2025 da ya…